Kalli Bidiyon: Na fara Bushara kuma nan gaba kadan Karfin wa’azina zai sa a Rushe Masallatan Maiduguri>>Inji Abubakar da ya yi ridda koma Kirista
Matashi daga jihar Borno da ya yi ridda ya koma Kirista ya bayyana cewa, ya fara Bushara.
Yace nan gaba za'a rushe masallatan Maiduguri.
Sannan yace ya nemi a bashi aya da tace ayi Sallah sau biyar a Qur'ani amma an kasa dan haka yanzu abinda yake so shine a kawo mai mutum daya daya shiga Aljannah sanadin Qur'ani.
https://www.tiktok.com/@musa.n.ndirmbitah/video/7562693046136016136?_t=ZS-90floVSlv2v&_r=1








