Kalli Bidiyon: Yanda aka ga Abubakar Malami ya yiwa Tinubu yakin neman zabe a 2022
Tsohon Ministan shari'a, Abubakar malami da yanzu haka ke tsare a hannun hukumar EFCC an ga Bidiyon sa da yakewa Shugaba Tinubu yakin neman zabe a shekarar 2022.
Da yawa dai cikin mabiyansa na ganin kamen da aka mai yanzu ba'a masa halacci ba.
https://twitter.com/Pharmacio001/status/2001928421698605416?t=SeCUmujj0b4lPDSp1X5KxQ&s=19








