Tauraruwar Tiktok Murja Kunya ta kafe hoton malamin Addinin Islama, Imam Junaidu inda take wakar soyayya.
A baya dai Murja ta nemi Sheikh Salihu Zaria ya aureta ko ta shiga Duniya.
https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7546869358228688134?_t=ZS-8zV5Ngm6Y77&_r=1
Wannan baiwar Allahn ta bayyana cewa, tana neman mijin aure.
Ta bayyana hakane a wani Bidiyo da aka yi hira da ita.
Ta kuma bayar da lambar wayarta.
https://www.tiktok.com/@drcash27/video/7546320590454426898?_t=ZS-8zV4FICRMYK&_r=1
A yayin da ake shirin yin karin kaso 5% akan farashin man fetur a matsayin haraji, hakan yasa 'yan Najeriya suka fara tuna baya.
Me gabatarwa na gidan talabijin din Arise TV, Rufai Oseni ya wallafa a shafinsa cewa, a shekarar 2003 lokacin Shugaban kasa Bola Tinubu ya yana Gwamnan Legas, shugaban kasa a wancan lokacin, Olusegun Obasanjo ya so saka haraji kan man fetur.
Yace amma a wancan Lokacin sai Bola Ahmad Tinubu ya ki amincewq da hakan.
Inda yace gar zai kai kaa kotu.
Saidai gashi kuma shi zai kakabawa 'yan Najeriya harajin kaso 5% nan da shekarar 2026.
https://twitter.com/ruffydfire/status/1963998698523721924?t=jJ96tCZ4qCPkbdl8_k-Y7Q&s=19
Wannan mutumin ya fuskanci fushin wata mata da suka hau motar haya tare inda ta zargeshi da taba mata mazaunai.
Ta masa Bidiyon inda take ta masa tsiwa saidai yace kuskure aka samu inda ya rika bata hakuri.
Lamarin ya farune a Birnin Calaba na jihar Cross Rivers.
https://twitter.com/ChuksEricE/status/1964068952155267093?t=QzHU39i4G00vTgDbsacwCw&s=19
Tauraruwar BBNaija, Farida Sultana Auduson Ibrahim wadda aka fi sani da Sultana ta bayyana cewa ita musulmace.
Ta bayyana hakane a hirarta da Zita.
'Yar shekara 25 data fito daga jihar Adamawa amma tana zaune a Abuja me tallar kayan sawa tace ta taso gidansu Mahaifinta musulmi mahaifiyarta Kirista.
Tace mahaifinta dan jihar Adamawa ne musulmi kuma mahaifiyarta 'yar jihar Cross River ce kirista, tace ta rika zuwa coci da masallaci a lokacin tana karamar yarinya sannan har an mata wankan tsarki na Kiristanci wanda tace kuma an bata sunan Josephine.
Sultana tace amma daga karshe ta zabi Musulunci saboda ta ga shine yafi dacewa da ita.
An samu suka ga bankin Ja'iz wanda na Musulunci ne saboda kin aikawa masu hulda dashi sakon taya murnar Maulidi.
Wani da yayi korafi akan hakan yace abin takaici shine bankunan da bana Musulunci ba sun aikawa musulmai sakon taya Murnar maulidi.
Amma bankin na Ja'iz wanda yake ikirarin na musulmai ne be aika sakon taya murnar maulidi ba.
Wasu dai sun yi barazanar daina hulda da bankin na Ja'iz.
https://twitter.com/YasinAwwal/status/1963956368240472256?t=zQVGOFHNEJWptVtY47lffw&s=19
Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad shima ya tabbatar da hakan inda yace shima ya lura bankin na Ja'iz basu tura sakon taya Maulidi ba.
https://twitter.com/BashirAhmaad/status/1964004484985630967?t=Cfc48t-71pI6hfbE2Rw-IA&s=19
Wasu dai na alakanta bankin da cewa ba Iza...
Sultana wadda ta fito daga jihar Adamawa wadda tace ita musulma ce dake cikin shirin BBNaija an ganta tana tsotsar gaban Jason wanda suke cikin shirin tare dashi.
An ganta a cikin abin rufa daidai al'aurar Jason kanta na sama da kasa wanda da yawa suka yi amannar cewa tsotsar gaban Jason take.
Lamarin ya faru TV inda masu kallo sukai ta mamaki:
https://twitter.com/bigHotbaby1/status/1964135725206585665?t=ewet0HPXamFzfxzdiBAhEQ&s=19
Shahararren me sharhi akan al'amuran tsaro, Audu Bulama Bukarti ya kammala karatunsa na digirin PhD inda aka ganshi a wajan kammala karatun wata ta mika masa hannu su gaisa amma yaki yadda.
Da yawa sun rika yaba masa game da hakan.
Musamman wasu sun rika kwatantashi da Me martaba Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II wanda suka kammala karatun tare amma shi ya gaisa da matar.
Lamarin ya jawo cece-kuce sosai musamman a kafafen sadarwa.
https://twitter.com/bulamabukarti/status/1963670033030148118?t=FHF0Ssrdfx8argXtB93dqA&s=19
Ga wasu daga cikin ra'ayoyin mutane kan lamarin:
https://twitter.com/abbkar_ai/status/1963887004816433506?t=kc-soOeJfaMy39N-4TVKvg&s=19
https://www.tiktok.com/@dan_sarkeey_kilishi/video/7546524955341589816?_t=ZS-8zUgZL3Cpt3&_r=1
Mene...
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya zargi shugaban Najeriya Bola Tinubu da jam'iyyar APC mai mulki da dagula lamuran jam'iyyun hamayya a ƙasar.
Yayin wata hira da gidan Talbijin na Channels a ranar Juma'a, tsohon kakakin majalisar wakilan ƙasar, ya yi iƙirarin cewa da gangan Tinubu ke kitsa rikicn da jam'iyyun hamayya ke ciki.
Ɗanmajalisar dattawan - wanda ke cikin jam'iyyar ADC ta masu haɗaka - ya ce idan aka yi la'akari da abubuwan da ke faruwa a jam'iyyun hamayya a yanzu za a fahimci cewa da wata a ƙasa.
''Ba sai an faɗa maka ba, duk musan da kowa zai yi ciki kuwa har da Shugaba Bola Tinubu, cewa ba shi da hannu na ƙoƙarin ruguza jam'iyyun hamayya, ba gaskiya ba ne'', in Tambuwal.
Tsohon gwamnan na Sokoto ya ce ''ba zargi nake yi ba, suna da hannu a duka ab...
Ba'a dade da kammala ganin Hotunan Maryam Yahya da suka jawo cece-kuce ba, Kwatsam sai ga na abokiyar aikinta, Zahra Diamond.
Itama dai hotunan nata sun dauki hankula sosai a kafafen sada zumunta.
Da yawa sun ce hotunan basu dace ba.