Sunday, December 21
Shadow
Da Duminsa: Ji yanda Tsaffin shuwagabannin Najeriya, Buhari da Abdulsalam ke can kwance a Asibitin kasar Ingila Magashiyan ba lafiya, An bayyana irin rashin lafiyar dake damun Buhari

Da Duminsa: Ji yanda Tsaffin shuwagabannin Najeriya, Buhari da Abdulsalam ke can kwance a Asibitin kasar Ingila Magashiyan ba lafiya, An bayyana irin rashin lafiyar dake damun Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa, tsaffin shuwagabannin Najeriya, Muhammadu Buhari da Abdulsalam Abubakar na can kwance a Asibitin kasar Ingila ba lafiya. Rahotan yace rashin lafiyar tasu ta yi tsanani sosai, kamar yanda wata majiya ta bayyanawa kafar Sahara reporters. Rahoton wanda yace wata majiya daga fadar shugaban kasa tace akwai yiyuwar tsaffin shuwagabannin kasar suna kan gargarar mutuwa ne. Saidai ba'a bayyana wane irin ciwo ne ke damunsu ba. Rahoton ...
Da Duminsa: Sanata Ireti Kingibe me wakiltar Abuja ta bar Jam’iyyar Labour Party zuwa ADC

Da Duminsa: Sanata Ireti Kingibe me wakiltar Abuja ta bar Jam’iyyar Labour Party zuwa ADC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Labarai da duminsu daga Abuja na cewa, sanata me wakiltar Abujan, Ireti Kingibe ta bar jam'iyyar Labour Party zuwa ADC. Da take magana da manema labarai jim kadan bayan wani taro, Sanata Kingibe tace yanzu ita ta bar Labour Party zata koma jam'iyyar hadakar 'yan Adawa ta ADC. Tace zuwa yanzu bata karbi katin shiga jam'iyyar ADC ba amma maganar gaskiya ita 'yar Jam'iyyar ce.
Karya ake min ban soki Tinubu kan dakatarwar da yawa Gwamnan Rivers ba>>Kashim Shettima

Karya ake min ban soki Tinubu kan dakatarwar da yawa Gwamnan Rivers ba>>Kashim Shettima

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa labarin da ake yadawa dake cewa wai ya soki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba gaskiya bane. Ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Mr Stanley Nkwocha. Yace jawabin da Kashim yayi, yana maganane akan tsigeshi a matsayin Gwamnane da Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya so yi. Kuma yace yayi bayanin ne dan yabawa Adoke. Yace shi kuma gwamnan Rivers, Simi Fubara ba tsigeshi aka yi ba, dakatarwa c...
Kakakin Tsohon Shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya fadi karairayin da yayi dan ya kare Buhari

Kakakin Tsohon Shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya fadi karairayin da yayi dan ya kare Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A wani littafi da ya wallafa, wanda aka ƙaddamar a ranar Talata, mai taken 'According to the President: Lessons from a Presidential Spokesperson’s Experience', Garba Shehu, kakakin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya ce labarin shigar ɓeraye cikin fadar shugabanm ƙasa, Vila, ba gaskiya ba ne. A cewar Garba Shehu, an ƙiƙiri labarin ne don kauda hankalin ƴan ƙasa daga rashin lafiyar Buhari a wancan lokaci.
An kama Mabarata 210 a Abuja

An kama Mabarata 210 a Abuja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar dake kula da birnin tarayya, Abuja, FCTA tace ta kama akalla mabarata 210 bisa zargin aikata laifuka. Wakiliyar hukumar, Gloria Onwuka ta tabbatar da hakaninda tace 80 daga cikin wadanda aka kama maza ne, 72 kananan yara sai 58 kuma mata ne. Tace saboda korafin yawaitar aikata laifuka ne yasa aka kama mabaratan. Tace wasu ma dauko hayar yara suke ba tare da sanin iyayensu ba suna bara dasu. Tace akwai matar da suka kama wadda tace tana da kansar mama amma da ...
Kalli Hoton Shugaban Kamfanin hada-hadar kudi na Opay

Kalli Hoton Shugaban Kamfanin hada-hadar kudi na Opay

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kamfanin Opay da ake amfani dashi ana turawa da karbar kudi da sauran hada-hadar kudi kenan dan asalin kasar China me suna, Zhou Yahui. A shekarar 2013 aka fara bude Opay a Najeriya da sunan PayCom. Daga baya aka canja mai sunan Opay
Su Atiku, Peter, Obi da Amaechi na jam’iyyar ADC sun sakawa takardar Alkawari hannu cewa duk wanda yayi nasarar lashe zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar zasu mara mai baya

Su Atiku, Peter, Obi da Amaechi na jam’iyyar ADC sun sakawa takardar Alkawari hannu cewa duk wanda yayi nasarar lashe zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar zasu mara mai baya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jam'iyyar ADC na cewa, manyan 'yan Adawa da suka hadu a jam'iyyar sun sakawa takardar Alkawari hannu cewa kowanene a cikinsu yayi nasarar lashe zaben fidda gwani na tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar zasu mara masa baya. Daya daga cikinsu, Rotimi Amaechi ne ya bayyana haka a ganawar da yayi da jaridar Leadership. Ya bayyana cewa amma sai idan an yi gaskiya wajan gudanar da zaben fidda gwanin ba'a yi magudi ba. Saidai me magana da yawun jam'iyyar A...
Sadiya Haruna ta kara aure, ji bayani dalla-dalla kan wa ta aura, shin ta ma yi idda, sannan a ina aka daura auren?

Sadiya Haruna ta kara aure, ji bayani dalla-dalla kan wa ta aura, shin ta ma yi idda, sannan a ina aka daura auren?

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Sadiya Haruna ta sanar da yin aure ranar Juma'a. Ta sanar da hakanne a shafinta na Tiktok. Hakan na zuwane kwanaki kadan bayan rabuwarta da tsohon mijinta wanda tawa lakabi da best choice. Saidai daya daga cikin abubuwan da mutane ke tambaya aakan auren nata shine ta ama yi idda kuwa? Ganin cewa ba'a dade da jin labarin rabuwarta da tsohon mijinta ba. Sadiya dai ta amsa wannan tambaya inda tace tun watan October suka rabu da Best Choice. Game da ya...
Kalli Bidiyo: Wallahi Buhari ya riga mu gidan gaskiya>>Inji Wannan ‘Yar Shi’ar

Kalli Bidiyo: Wallahi Buhari ya riga mu gidan gaskiya>>Inji Wannan ‘Yar Shi’ar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata 'yar Shi'a ta ce tana rantsuwa da Allah tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya rigamu gidan gaskiya. Ta bayyana hakane a Bidiyon data wallafa a shafinta na Tiktok inda tace tana fatan Allah ya masa abinda yawa 'yan shi'a. https://www.tiktok.com/@sisterzehrahbackup/video/7525857843870829879?_t=ZM-8xxdxjXKfHp&_r=1 Tace Buhari ya mutu tun kwanaki 6 da suka gabata.
Kalli Bidiyo: Idan na auri ragon Namiji wanda bai iya biyamin Bukata Nasan Wuta zai kai ni dan Wallahi maza zan rika bi>>Murja Kunya

Kalli Bidiyo: Idan na auri ragon Namiji wanda bai iya biyamin Bukata Nasan Wuta zai kai ni dan Wallahi maza zan rika bi>>Murja Kunya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} lTauraruwar Tiktok, Murja Kunya Kunya tace idan ta auri Ragon Namiji tasan wuta zai kaita saboda zata rika kalle-kalle da neman maza a waje. Ta bayyana haka a sabon Bidiyon da ta saki inda tace mata da mazansu basu iya biya musu bukata su rabu dasu zai fi ko kuma mazan da matansu basa iya biya musu bukata su rabu dasu. https://www.tiktok.com/@murjess1/video/7525912617311882514?_t=ZM-8xxdWynUzOX&_r=1 Tace ga duk me Lafiya sha'awa ta zama dole.