Monday, December 15
Shadow
Duk da mun shiga jami’iyyar ADC amma ba zamu yadda a tsayar da dan takarar shugaban kasa daga Arewa ba a 2027>>Inji Amaechi

Duk da mun shiga jami’iyyar ADC amma ba zamu yadda a tsayar da dan takarar shugaban kasa daga Arewa ba a 2027>>Inji Amaechi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa ba zasu yadda a tsayar da dan Arewa takarar shugabancin Najeriya a jam'iyyar ADC ba. Amaechi na daga cikin wadanda suka fice daga jam'iyyar APC suka koma ADC ta hadakar 'yan Adawa. Amaechi ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a Channels TV inda yace amma ya yadda kwarewa da cancanta ne zasu samar da shugaban kasa. Amaechi yace zabe me zuwa za'a buga ne tsakanin 'yan Najeriya Talakawa da manyan 'yan siyasa. Yace ba ...
Ko Kunsan cewa, ‘Ya’yan El-Rufai da David Mark wanda shine shugaban jam’iyyar Gamayyar ‘yan Adawa ta ADC duka ‘yan APC ne?

Ko Kunsan cewa, ‘Ya’yan El-Rufai da David Mark wanda shine shugaban jam’iyyar Gamayyar ‘yan Adawa ta ADC duka ‘yan APC ne?

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A yayin da tsohon kakakin majalisar dattijai, David Mark ya zama shugaban jam'iyyar hadakar 'yan Adawa ta ADC, Diyarsa wadda 'yar majalisar tarayyace, Blessing Onuh 'yar APC ce. Hakanan shima dan Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, Watau Bello El-Rufai wanda shima dan majalisar wakilai ne na tarayya, dan APC ne. Lamarin dai ya jawo cece-kuce inda ake cewa ga iyaye a wata jam'iyya, 'ya'ya ma a wata jam'iyyar.

Gasar Motar Banza: To mu yaran Rarara mun kai mu dari hudu kuma kowa ya bashi gida da mota>>Inji Tijjani Asase

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Asase ya bayyana cewa, au yaran Rarara sun kai 400 kuma kowanne ya bashi gida da mota. Ya bayyana hakane bayan da Nazir Ahmad Sarkin Waka ya wallafa hoton Bidiyon sabuwar motar da ya siya wadda yace dan ya hucewa Masoyansa haushin gorin da aka rika musu ne. Nazir dai duk da bai kira suna ba amma da yawa sun yi amannar cewa da Rarara yake inda yace motarsa zata sayi ta Rarara 3 hadda canji. https://www.tiktok.com/@real_kanabaro/video/75229121...
Kalli Bidiyo: Tarin Ilimin da nake dashi ne yasa ban shiga Izala ba>>Sheikh Maqari

Kalli Bidiyo: Tarin Ilimin da nake dashi ne yasa ban shiga Izala ba>>Sheikh Maqari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Babban malamin Addinin islama kuma limamin masallacin Abuja, Sheikh Ibrahim Maqari ya bayyana cewa ilimi ne ya hanashi shiga Izala. Malamin ya bayana hakane bayan da wani ya tambayeshi cewa shin wai me yasa duk da tarin Ilimin da yake dashi amma bai shiga izala ba? Malam ya amsa da cewar, ai iliminne ya hanashi shiga Iazalar. https://www.tiktok.com/@aa_yayari/video/7522543286150565125?_t=ZM-8xjxmHxe7s6&_r=1 Malam ya kawo dalilai na banbancin fahimtar inda...
Ni ne na fara saka Hoton Hamisu Breaker a matsayin mawaki a social media amma Naira Dubu 30 ta hadamu, ya kasa bani>>Ayatullahi Tage

Ni ne na fara saka Hoton Hamisu Breaker a matsayin mawaki a social media amma Naira Dubu 30 ta hadamu, ya kasa bani>>Ayatullahi Tage

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron me wasan Barkwanci, Ayatullahi Tage ya bayyana cewa, shine ya fara saka mawaki Hamisu Breaker a kafafen sada zumunta a matsayin mawaki. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a Gabon Show. Ayatullahi Tage yace shine ke kula da YouTube din Hamisu Breaker amma daga baya aka rika zarginsa akai. Yace ya nemi Hamisu Breaker ya bashi dubu 30 ya mikamai YouTube channel din amma abu ya faskara. Yace daga karshe dai ya mikawa Hamisu Breaker shafinsa inda har yanzu ga...
Kalli Bidiyon inda Amaechi yake cewa su ‘yan siyasar Najeriya sun san da wahalar da talakawa ke ciki amma ba ta damesu ba kuma ba zasu daina satar kudin talakawa ba

Kalli Bidiyon inda Amaechi yake cewa su ‘yan siyasar Najeriya sun san da wahalar da talakawa ke ciki amma ba ta damesu ba kuma ba zasu daina satar kudin talakawa ba

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Rivers kuma tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi ya bayyana takaicinsa game da yanda Talakawa ke tsammanin wai shuwagabanni zasu gyara halinsu. Yace dole sai an yi juyin juya hali wanda kuma yace bai samuwa cikin sauki dole sai an zubar da jini. Amaechi yace dukansu basu wuce mutane tsakanin dubu 20 zuwa dubu 100 ba amma gashi mutane miliyan 200 sun barsu sai gasa musu aya a hannu suke. Yace korafi da shirya taruka ana ta kokawa kan satar shuwagabanni ba zai sa su daina satar kudin gwamnati ba. Amaechi yace in ba talaka tashi yayi tsaye ya kwatarwa kansa 'yanci ba, babu wani gyaran da za'a samu. https://twitter.com/General_Somto/status/1940863403717021976?t=NuKcSCG4MHQ6TLu-ILAmuw&s=19 Amaechi ya bayyana hakane a wajan wani taron siyasa da aka ...
Kalli Bidiyon daya daga cikin Wadanda suka yi ta’asa a jihar Benue da aka kama, Kuma ba Bafulatani bane

Kalli Bidiyon daya daga cikin Wadanda suka yi ta’asa a jihar Benue da aka kama, Kuma ba Bafulatani bane

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan daya daga cikin maharan jihar Benue ne da aka kama wanda suka kashe mutane dama da 100. Rahoto ya bayyana cewa, shi ba Bafulatani bane. Da farko dai an dorawa Fulani alhakin harin kasancewar jihar na fama da rikicin manoma da makiyaya. https://twitter.com/Waspapping_/status/1940732436746588444?t=LA9LuC2n3dlXz0CC8D2_rQ&s=19 Saidai dama bincikene kawai zai tabbatar da su wanene suka kai ainahin harin.
Gaba dayan mu ‘yan siyasa dake sace kudin Naira bamu wuce mutane dubu 20 ba, kuma ba zamu daina ba>>Inji Rotimi Amaechi

Gaba dayan mu ‘yan siyasa dake sace kudin Naira bamu wuce mutane dubu 20 ba, kuma ba zamu daina ba>>Inji Rotimi Amaechi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi yace gaba dayansu 'yan siyasar kasarnan dake satar kudin talakawa basu wuce tsakanin dubu 20 zuwa dubu 100 ba. Yace amma 'yan Najeriya mutane Miliyan 200 sun kasa yadda zasu yi dasu. Yace dan haka ba sune matsalar kasar ba, 'yan Najeriyar da suka kasa daukar matakin komai sune matsalar kasarnan. Yace suna sanw da wahalar da 'yan Najeriya ke ciki kuma ba zasu daina satar kudin Gwamnati ba sai randa talakawan auka fusata suka fito juyin juy...
Karya ake min ban fita daga APC zuwa ADC har yanzu ni dan APC ne, duk inda Buhari yake muna nan>>Inji Hadi Sirika

Karya ake min ban fita daga APC zuwa ADC har yanzu ni dan APC ne, duk inda Buhari yake muna nan>>Inji Hadi Sirika

Duk Labarai
Tsohon ministan Sufurin jiragen sama, Hadi Sirika ya bayyana cewa, yana nan a APC bai koma jam'iyyar hadakar 'yan Adawa ta ADC ba. Ya bayyana hakane ta shafinsa na X. Sirika yace abin ya bashi mamaki da yaji Wike na cewa, wai ya koma ADC hakanan kuma sai ya ji me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga shima yana cewa ya Koma ADC. Yace kasancewarsu manyan mutane bai yi tsammanin zasu rika yada labarin da bashi da inganci ba. Yace duk inda Buhari yake shima yananan dan haka bai bar jam'iyyar APC ba.