Monday, December 15
Shadow
Jirgi ko daya marar matuki da kasar Iran ta jefawa Israyla bai kai kasar Israylan ba, Kasashen, Saudi Arabia, Jordan, Qatar, Turkiyya, UAE duk sun tare su

Jirgi ko daya marar matuki da kasar Iran ta jefawa Israyla bai kai kasar Israylan ba, Kasashen, Saudi Arabia, Jordan, Qatar, Turkiyya, UAE duk sun tare su

Duk Labarai
Rahotanni daga gabas ta tsakiya na cewa kasashen Larabawa na cikin wadanda suka tare jirage marasa matuka 100 da kasar Iran ta jefawa Israyla a matsayin martani. Kasashen Larabawan da suka tare wadannan makamai sun hada da Saudi Arabia, Jordan, Qatar, Turkiyya, UAE. Sannan kuma akwai kasar Azerbaijan, da Israyla, da Amurka, da Ingila. Rahotanni sun ce sai da Israyla ta kwace iko da dukkanin sararin samaniyar kasar Iran tana cin karanta babu babbaka da jiragen yakinta.
Mun ci gaba da kaiwa Kasar Ìràn hari>>Inji Sojojin kasar Israyla

Mun ci gaba da kaiwa Kasar Ìràn hari>>Inji Sojojin kasar Israyla

Duk Labarai
Sojojin kasar Israyla sun bayyana cewa, sun ci gaba da kaiwa kasar Iran hari. Hakan na zuwane bayan da a baya muka kawo muku rahoton cewa, an ga jiragen yakin kasar Israyla na ci gaba da shawagi a sararin samaniyar kasar Iran. Sun samu wannan nasarar ne bayan lalata makaman dake kakkabo jiragen sama na kasar ta Iran. Kasar ta Israela tace kamata yayi ta kammala kaiwa Iran hari a cikin kwanaki 2 amma sun ga alamu na nuni da cewa harin zai iya kai akalla sati biyu suna kaiwa.
Sai da na gargadi duka manyan sojojin Ìràn akan a yi Sulhu amma suka ki saurarona, gashinan duk an kàshèsù>>Shugaban Amurka Donald Trump

Sai da na gargadi duka manyan sojojin Ìràn akan a yi Sulhu amma suka ki saurarona, gashinan duk an kàshèsù>>Shugaban Amurka Donald Trump

Duk Labarai
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, sai da ya gargadi duka manyan sojojin Kasar Ìràn cewa a yi sulhu amma suka kiya. Yacw gashinan duk an kashesu. Yace Ya gargadesu Amurka ce ke kera makaman da babu irin su a Duk Duniya, kuma kasar Israyla na da wadannan makamai kuma ta iya aiki dasu. Yace amma duk suka ki saurarensa. Yace amma har yanzu akwai sauran lokaci be kure ba, kamin a gama lalata kasar Iran din baki daya, zasu iya zuwa a yi sulhu. A ranar Alhamis ne dai ake sa ran ci gaba da tattaunawar sulhu tsakanin Amurka da Iran kan shirinta na mallakar makamin kare dangi. Saidai Iran din tace ba zata halarci ci gaba da tattaunawar ba.
Cikakken rahoto kan irin mummunar barnar da kasar Israyla tawa kasar Ìràn a hàrè-hàrèn da ta kai mata, harin ya kàshè fararen hula da dama, an gano karin manyan sojoji da masana kimiyya da harin ya kàshè

Cikakken rahoto kan irin mummunar barnar da kasar Israyla tawa kasar Ìràn a hàrè-hàrèn da ta kai mata, harin ya kàshè fararen hula da dama, an gano karin manyan sojoji da masana kimiyya da harin ya kàshè

Duk Labarai
Da Asubar yau Juma'a ne aka tashi da mummunan rahotan harin kasar Israyla akan kasar Iran. Israyla tace ta kaiwa gurare akalla 12 a cikin kasar Iran hare-haren. Wani abin mamaki shine yanda aka ga jiragen kasar Israyla na shawagi a sararin samaniyar kasar Iran suna ta kai hari inda suke so ba tare da makamai masu kakkabo jirgin sama na Iran sun yi kokarin harbo jiragen ba. Wasu rahotanni da ba'a tabbatar da su ba amma suna da alamar gaskiya sun ce Israyla ta yiwa makaman kakkabo jiragen sama na kasar Iran Kutse ta hanasu aiki kamin ta kai harin, shiyasa suka kasa harbo jiragenta. Ana zargin akwai sa hannun wasu munafukai 'yan kasar Iran da suka bayar da bayanai akan kasar kamin harin. Wannan Bidiyon na kasa ya nuna yanda Israyla ta jefa makamai masu lalata maboyar karkashin...
Kalli Bidiyon jiragen sama 100 marasa maruka da kasar Ìràn ta harbawa kasar Israyla

Kalli Bidiyon jiragen sama 100 marasa maruka da kasar Ìràn ta harbawa kasar Israyla

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka 100. Ga Bidiyon yanda lamarin ya faru kamar haka: https://twitter.com/ME_Observer_/status/1933406333203513430?t=YEbsDe3lfCwq9ShGoiM18g&s=19 https://twitter.com/DD_Geopolitics/status/1933405369000456316?t=TkuLir4rlCPoMgp45uzwyg&s=19 Zuwa yanzu dai babu rahoton irin barnar da harin Iran yayi a kasar Israyla saboda kasar ta haramtawa 'yan kasarta daukar hotunan sakamakon hare-haren.
YANZU-YANZU: Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100

YANZU-YANZU: Iran ta harbawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga kasar Iran na cewa shugaban juyin juya hali na kasar Ayatollah Khameini ya baiwa sojojin kasar Umarnin su mayarwa da kasar Israyla martani. Martanin farko shine kasar Iran ta jefawa kasar Israyla jirage marasa matuka guda 100. Rahoton yace sojojin Israyla sun ce suna kokarin tare wannan hari.
JUNE 12: “Ku kira ni da duk sunan da kuke so,” Inji Tinubu, yana alƙawarin kare yancin faɗin albarkacin baki

JUNE 12: “Ku kira ni da duk sunan da kuke so,” Inji Tinubu, yana alƙawarin kare yancin faɗin albarkacin baki

Duk Labarai
Shugaba Bola Tinubu a ranar Alhamis ya yi alkawarin kare haƙƙin dimokuraɗiyya na ‘yan Najeriya na ‘yancin faɗar albarkacin baki. A cikin jawabin Ranar Dimokuraɗiyya da ya gabatar a Majalisar Tarayya da ke Abuja, Shugaban ya ce wa jami’an tsaro kada su tsananta wa waɗanda ke sukar manufofin gwamnatinsa da ake ganin ba su yi wa jama’a daɗi ba. “Dimokuraɗiyya na buƙatar haƙuri da kalamai masu zafi da cin mutunci,” in ji Tinubu a gaban ‘yan majalisa daga Majalisar Dattawa da ta Wakilai. “Ku kira ni da duk sunan da kuke so, ku faɗi abin da kuke so, amma ni zan ci gaba da kira ga dimokuraɗiyya ta kare haƙƙinku na yin hakan.” Tinubu ya shawarci magoya bayansa da ‘yan majalisa su fifita tattaunawa fiye da mulkin danniya, su fifita shawo kan juna fiye da tilastawa, da kuma kare haƙƙoƙin...
Kalli Hotunan masanin Kimiyya da babban soja da kasar Israyla ta kàshè a harin da ta kaiwa Ìràn

Kalli Hotunan masanin Kimiyya da babban soja da kasar Israyla ta kàshè a harin da ta kaiwa Ìràn

Duk Labarai
Kasar Israyla ta sanar da cewa gurare a kalla 12 ne ta kaiwa hari a cikin kasar Ìràn ciki hadda tashar makamashin kare danginta. A harin an kashe masanin Kimiyya, Martyr Fakhrizadeh Da kuma shugaban rundunar sojojin ta Revolutionary Guard wanda aka fi sani da IRCG me suna Janar Hossein Sulaimani. Kasar Iran tace hadakatar kasashen Israyla da Amurka ne suka kai mata wannan hari kuma zata mayar da martani me karfi. Kasar Iran tace ba zata bari wannan ya tafi a banza ba
Bamu da hannu a harin da kasar Israyla ta kawo muku, kada ku tabamu>>Amurka ta gayawa Ìràn

Bamu da hannu a harin da kasar Israyla ta kawo muku, kada ku tabamu>>Amurka ta gayawa Ìràn

Duk Labarai
Kasar Amurka ta gayawa Iran cewa, kasar Israyla bata nemi shawarar ta ba kamin afka mata da yaki. Sakataren harkokin wajen Amurka, Marco Rubio ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar. Amurka tace bata taimaki kasar Israyla ba ko bayar da hadin kai wajan harin da ta kaiwa kasar ta Iran ba. Yace dan haka Iran kada ta taba sojojin kasar Amurka ko gine-ginen ta dake yankin na gabaa ta tsakiya. Yace kasar Israela tace ta dauki wannan mataki ne dan kare kanta. Yace aikinsu shine sh baiwa sojojinsu kariya. Kasar Israyla tace gurare 12 ne ta kaiwa hari a kasar Iran ciki hadda tashar Nukiliyar ta. Kasar Amurka ta baiwa mutanen ta musamman na ofishin jakadancin ta umarnin su yi ta kansu, ko su shiga maboya me bayar da kariya ga bom dan a ko da yaushe kasar Iran zata iya k...
Da Duminsa: A karshe dai Kasar Israyla ta Afkawa Ìràn da yàkì, ta kaiwa tashar sarrafa Urànìyùm ta kasar hàrì inda kuma ta kàshè babban janar din sojan Ìràn

Da Duminsa: A karshe dai Kasar Israyla ta Afkawa Ìràn da yàkì, ta kaiwa tashar sarrafa Urànìyùm ta kasar hàrì inda kuma ta kàshè babban janar din sojan Ìràn

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni dake fitowa daga gabas ta tsakiya na cewa kasar Israyla ta kaiwa tashar Nùkiliya ta kasar Ìràn hari. Rahoton yace harin ya kashe babban janar me kula da rundunar da ake kira Revolutionary Guard ko IRGC na kasar Iran me suna Janar Hossein Salami. Kafofin yada labarai na kasar Iran din sun tabbatar da hakan. Tashar talabijin ta kasar Iran ta nuna wasu gine-gine a kasar na ci da wuta bayan harin. Kasar Israyla tace zata ci gaba da kaiwa Iran harin har sai ta nakasa s...