Thursday, May 22
Shadow
Bidiyo:Kalli Yanda murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu yake bayan hukuncin kotu

Bidiyo:Kalli Yanda murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu yake bayan hukuncin kotu

Duk Labarai
Hukuncin Kotu yasa murna ta barke a fadar Nasarawa inda Sarki Aminu Ado Bayero yake. An ga matasa na buga wutar murna inda suke nuna cewa sune suka yi nasara a kotu: https://twitter.com/Maxajee/status/1803838154002071587?t=IpCb8x85m_7JUThqy_OdsQ&s=19 Kano dai ta dauki dumi inda kowace bangare tsakanin na Sarki Muhammad Sanusi II da na Sarki Aminu Ado Bayero ke cewa shine yayi nasara a kotun.

Kalaman love

Kalaman Soyayya
I love you my baby Ina sonka ko da kuwa baka da kudi. Ka hadu sosai masoyina. Ina sonki duk yadda kike. Ba zan iya rayuwa ba da ke ba. Kece zumar rayuwata. Kece jinina. Kina sani nishadi. Ina sonki sosai. Ban iya misalta soyayyar da nake miki. Soyayya ruwan zuma kin bani naki nasha. Kina burgeni ta kowane fanni. Ina jin dadi idan muka jeru muna tafiya. Komai nawa nakine. Zan iya kashe miki duka kudina. Kece sarauniyar zuciyata. Bani da kamar ke. Sonki ya rufe min ido. Ina sonki kamar ma'aurata masu da daya tilo. Sonki a zuciyata ba zai misaltu ba. Kina sakani shauki sosai. Tafiyarki tana burgeni. Ina son ganinki ko da yaushe. Kece fitilar zuciyata. Ina matukar tunaninki a dare da rana. Babu wata hanyar kaucewa soya...
YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano Ta Umarci ‘Yan Sanda Da Su Fitar Da Aminu Ado Bayero Daga Gidan Sarki Na Nassarawa dan rusheshi a gina wani

YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano Ta Umarci ‘Yan Sanda Da Su Fitar Da Aminu Ado Bayero Daga Gidan Sarki Na Nassarawa dan rusheshi a gina wani

Kano
YANZU-YANZU: Gwamnatin Kano Ta Umarci 'Yan Sanda Da Su Fitar Da Aminu Ado Bayero Daga Gidan Sarki Na Nassarawa dan rusheshi a gina wani. Gwamnatin jihar Kano a arewacin Najeriya ta ce za ta fara aikin rushe katangar gidan Sarki na Nasarawa da Sarkin Kano na 15 Aminu Ado Bayero ke ciki, tana mai cewa "saboda ya lalace". Gwamnatin ta kuma umarci kwamishinan 'yansandan jihar da ya fitar da Aminu Ado daga gidan bayan hukuncin kotu a yau Alhamis, wanda ta yi iƙirarin cewa ya ba ta nasara a kan ɓangaren da suka shigar da ƙarar. Kwamashinan Shari'a na Kano Haruna Isa ne ya bayyana hakan yayin taron manema labarai da ya gudanar a gidan gwamnati, inda ya jaddada cewa bangon ƙaramin gidan sarkin da ke ƙwaryar birnin Kano ya lalace. "Mun kammala shirye-shirye domin rushewa da kuma sake gi...

Ta leko ta Koma, Ji sabuwar wakar da Rarara ya saki bayan hukuncin kotu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron mawakin Siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya saki Sabuwar Waka me taken Ta Leko ta Koma bayan da hukuncin Kotua a yau a Kano. Ji sabuwar wakar a kasa: https://twitter.com/tudunwada__mi/status/1803838120040767523?t=GKe18QBespM3BjjFByHqDA&s=19 Wakar dai ta dauki hankula.

Kalaman soyayya zuwa ga saurayi

Kalaman Soyayya
Lollipop dina. Baby na. Prince dina. Sarki na. Gwarzona Habibina. Ina sonka sosai. Kana burgeni fiye da kowane saurayi. Ina matukar sonka. Ji nake kamar in hadiye ka. Ka yi sansani a zuciyata. Baka da na biyu a guna. Ina sonka tamkar kaina. Ga wasu kalaman soyayya da za ki iya aikawa saurayinki don nuna masa yadda kike ji a zuciyarki: "Kai ne hasken idona, kuma ina matukar kaunarka." "Duk lokacin da na kalle ka, na ga farin cikin rayuwata." "Kauna ta gare ka tana ba ni ƙarfin zuciya da farin ciki." "Ban taba jin irin wannan soyayya ba kafin ka zo rayuwata." "Duk abin da nake so shi ne in kasance tare da kai har abada." "Kai ne na farko da nake tunani idan na farka, da na karshe idan zan yi barci." "Kullum ina murna da kasancewar...
Ji Abinda dan gidan Sarki Muhammad Sanusi II, Adam Sanusi yace bayan hukuncin kotu a yau wanda ya jawo cece-kuce

Ji Abinda dan gidan Sarki Muhammad Sanusi II, Adam Sanusi yace bayan hukuncin kotu a yau wanda ya jawo cece-kuce

Kano
Dan gidan me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, Adam Muhammad Sanusi wanda aka fi sani da Ashraf ya bayyana godiya ga Allah bayan hukuncin kotu a yau. https://twitter.com/Adam_L_Sanusi/status/1803838627111199087?t=kdRE0ZRuHq-RtRIePMxwNg&s=19 Kotu dai ta soke sabuwar dokar data soke sabbin masarautun Kano wanda lamarin ya kawo rudanin fahimta tsakanin masoyan Sarki Muhammad Sanusi II da Masoyan Sarki Aminu Ado Bayero. https://twitter.com/Adam_L_Sanusi/status/1803793847878574563?t=D9YU71bHREHJIdEAO8lqjw&s=19 Ya kara da cewa babansa, Watau sarki Sanusi yana nan dai kuma shine me gaskiya.
MASU GARKUWA SUN BIDIGE MUTUM DAYA KAI MUSU KUDIN FANSAR YAN’UWAN SA NERA MILIYAN 16 DA MASHINA 3

MASU GARKUWA SUN BIDIGE MUTUM DAYA KAI MUSU KUDIN FANSAR YAN’UWAN SA NERA MILIYAN 16 DA MASHINA 3

Duk Labarai
MASU GARKUWA SUN BIDIGE MUTUM DAYA KAI MUSU KUDIN FANSAR YAN'UWAN SA NERA MILIYAN 16 DA MASHINA 3. Daga Shuaibu Abdullahi Rahotanni sun tabbatar da cewar matashin da aka tura ya Kai kudin fansar wasu mutane 9 da masu garkuwa suka sace, kudin da ya kai Nera miliyan 16 da babura 3 shima sun halaka shi. City and Crime ta fitar da rahotan cewar masu garkuwa sun fara da bukatar Nera miliyan 30 bayan da suka kwashe Mutanen 9, a Unguwar Iya a Jeren Jihar Kaduna, tun ranar 16, ga watan afurelun wannan shekarar ta 2024. Rahotan ya ce Wani makusanci ne ya tabbatar da manema Labarai cewar masu garkuwan sun daure tare da harbe Abbas, Dan kimanin shekaru 27, a lokaci guda bayan da suka karbe adadin kudaden daya Kai musu. Daya daga cikin wadanda basu garkuwan suka saki, ya ce masu gar...