Saturday, March 7
Shadow
Wata Sabuwa: Kalli Bidiyon yanda Mai Wushirya ya yiwa wasu ‘yan Tiktok da ‘yan Kannywood dake Màdìgò tonon Silili, yace ko sallah basa yi

Wata Sabuwa: Kalli Bidiyon yanda Mai Wushirya ya yiwa wasu ‘yan Tiktok da ‘yan Kannywood dake Màdìgò tonon Silili, yace ko sallah basa yi

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Mai Wushirya ya yiwa wasu jaruman Kannywood da Tiktok mata wankin babban bargo inda ya zargi cewa suna lashe junansu. Ya bayyana hakane a wani Bidiyonsa da ya watsu sosai inda aka ga yana cewa ko Sallah basa yi. Yace maza na kokarin neman na kansu su je su auresu amma sun lalata rayuwarsu har anko suke yi. Saidai har yayi ya gama fadansa bai kira suna ba. https://www.tiktok.com/@maiwushiryabackup/video/7532988026306186502?_t=ZS-8yTvjLes4nZ&_r=1 Hakan na zuwane yayin da kafar Tiktok din ta dauki dumi ake cece-kuce aka wani fada da ya barke a tsakanin wasu jarumai da ake zargi da Madigo.
Gwamnoni na farin ciki da cire tallafin man fetur kuma in ku baku jin dadi, su suna jin dadin cire tallafin>>Inji Me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala

Gwamnoni na farin ciki da cire tallafin man fetur kuma in ku baku jin dadi, su suna jin dadin cire tallafin>>Inji Me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala

Duk Labarai
Me magana da yawun shugaban kasa, Daniel Bwala ya bayyana cewa, Gwamnonin Najeriya na jin dadin cire tallafin man fetur da aka yi. Yace a yanzu babu Gwamnan da baya iya biyan ma'aikatan jiharsa Albashi. Yace maimakon a baya wanda gwamnoni kusan sama da 20 ne basa iya biyan Albashi. Daniel Bwala ya bayyana hakane a yayin zantawar da aka yi dashi a gidan Talabijin na chan TV. Ya kuma ce gwamnonin a yanzu suna samun kudaden gudanar da ayyuka a jihohinsu ba kamar a baya ba.
Akwai yiyuwar in koma jam’iyyar APC, dan majalisa, Abdulmumin Jibrin bayan ganawa da Shugaba Tinubu

Akwai yiyuwar in koma jam’iyyar APC, dan majalisa, Abdulmumin Jibrin bayan ganawa da Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Dan majalisar tarayya daga jihar Kano, Abdulmumin Jibrin ya gana da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a jiya. Bayan ganawar tasu a yayin da yake ganawa da manema labarai an tambayeshi ko haka na nuna cewa zai koma APC ne? Sai ya kayar da baki yace Yanzu ba lokacin wannan maganar bane, ya je ya gaishe da shugaba Tinubu ne sannan aun gana akan lamuran kasa, saidai yace abune mai yiyuwa ya iya komawa APC din. Ya kara da cewa hadin kai da zaman lafiyar Najeriya shine gaba da komai kuma ba abin mamaki bane ganinsa a fadar shugaban kasar.
Ku Daina Zagin Mahaifinsa in kuna yi bana jin dadi>>Inji Dan Gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai

Ku Daina Zagin Mahaifinsa in kuna yi bana jin dadi>>Inji Dan Gidan tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan Gidan Tsohon Gwamnan Kaduna, Bashir El-Rufai ya roki mutane da su daina zagin mahaifinsa inda yace idan ana yi baya jin dadi. Bashir Ya bayyana hakane a shafinsa na X. https://twitter.com/BashirElRufai/status/1950779372383723541?t=jVCVrXrS5CNdm0pMP-44Ng&s=19 Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na daga cikin 'yan siyasar da suka fi shan suka a Najeriya.
Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Ma’aikatan jinya sun fara yajin aiki a Najeriya

Duk Labarai
Ƙungiyar ma'aikatan jinya da unguzomomi ta Najeriya ta fara yajin aikin gargaɗi na mako guda a faɗin ƙasar. Ƙungiyar mai mambobi aƙalla 25,000 ta ca ta fara yajin aikin ne domin nuna rashin jin daɗinta kan rashin albashi mai kyau da ƙarancin ma'aikata da rashin biyansu alawus da kuma rashin kariya a wajen ayyukansu. Shugaban ƙungiyar, Morakinyo Rilwan ya shaida wa jaridar Daily Trust cewa sun yanke shawarar fara yajin aikin ne bayan ƙarewar wa'adin kwanaki 15 da ƙungiyarsu ta bai wa gwamnati. Yajin aikin dai ya shafi ma'aikatan jinya da ungozomomin da ke aiki a asibitocin gwamnatin tarayya a cewar shugaban ƙungiyar. Mataƙin ma'aikatan jinyar na zuwa ne yayain da ake ci gaba da takun saƙa tsakanin ƙungiyar likitocin ƙasar da gwamnatin tarayya kan walwalar likitocin....
IMF tace tattalin arzikin Najeriya zai samu habaka

IMF tace tattalin arzikin Najeriya zai samu habaka

Duk Labarai
Asusun Bayar da Lamuni na Duniya, IMF ya sabunta hasashensa kan bunƙasar tattalin arzikin Najeriya na shekarar 2025 da 2026. IMF ya bayyana sabon hasashen a watan Yulin da muke ciki wanda a ciki ya yi ƙiyasin samun ƙarin bunƙasar tattalin arzikin Najeriya. Asusun ya yi hasashen samun jarin bunƙasar tattalin arzikin Najeriya da kashi 3.4 a 2025, ƙari a kan hasashen kashi 3.0 da ya yi a watan Afrilu. Haka kuma IMF ya yi hasashen cewa tattalin arzikin Najeriya zai samun ƙarin baunƙasa da kashi 3.2 a 2026, saɓanin hasashen kashi 2.7 da ya yi a watan na Afrilu.
Kalli Bidiyo: ‘Yan Najeriya sun makance ga ci gaba karara amma basa gani>>Inji Ministan Ilimi, Tunji Alausa

Kalli Bidiyo: ‘Yan Najeriya sun makance ga ci gaba karara amma basa gani>>Inji Ministan Ilimi, Tunji Alausa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ministan Ilimi, Tunji Alausa, ya bayyana rashin jin dadinsa kan yanda ga ci gaba Gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na kawowa amma 'yan Najeriya da yawa basa gani. Ministan ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Yace Najeriya a yanzu tafi baya ci gaba sannan a yanzu an samu tsaro fiye da da. Ya kara da cewa tattalin arziki na bunkasa wanda har kasashen Duniya sun shaida hakan. https://twitter.com/lindaikeji/status/195046987...
Kalli Bidiyo: Na bayar da kaina Kyauta ba sai ta biya kudi ba, Ummi Nuhu ta daukeni ‘yar Aiki>>Inji Murja Kunya

Kalli Bidiyo: Na bayar da kaina Kyauta ba sai ta biya kudi ba, Ummi Nuhu ta daukeni ‘yar Aiki>>Inji Murja Kunya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya ta bayyana cewa, ta bayar da kanta kyauta, Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu ta dauketa 'yar aikin gida. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda ta ke nuna goyon bayanta ga Ummi Nuhu. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7533012273762209080?_t=ZS-8yTlHZ6H9qD&_r=1 Ummi Nuhu dai ta dauki hankula sosai bayan hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita inda ta bayyana halin matsin rayuwar da take ciki.
Kalli Bidiyon yanda aka yiwa su Mansurah Isa Ba daidai ba a wajan taron siyasa hadda cire kaya a bainar Jama’a

Kalli Bidiyon yanda aka yiwa su Mansurah Isa Ba daidai ba a wajan taron siyasa hadda cire kaya a bainar Jama’a

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana yanda aka wulakantasu a wajan taron siyasa na Sanata Barau I Jibrin. Mansurah Isah a wani Bidiyo data wallafa a shafinta na sada zumunta ta bayar da labarin yanda aka gayyacesu wajan taron siyasar amma da suka je daya daga cikin jami'an tsaron yace fuskar daya daga cikinsu bata mai ba dan haka ya hanasu shiga. Tace saboda cin mutunci hadda tubewa wata kaya a bainar Jama'a. Mansurah ta nemi da sanata Barau I Jibrin ya kwato musu hakkinsu. Kalli Bidiyon anan A wani Bidiyo da ta sake wallafawa kuma, Mansurah Isah tace Barau Jibrin ya mata Alkawarin daukar mataki da kwato mata hakkinta ita da sauran abokan tafiyarta. Mansurah ta bayyana godiyarta da Farin ciki kan kulawar Sanatan. Kalli Dayan Bidiyon anan
Ki yi watsi da masu cewa wai laifin da kika yi a bayane yasa kika shiga rayuwar Wahala, Ba haka bane>>Babiana Ta karfafi Ummi Nuhu

Ki yi watsi da masu cewa wai laifin da kika yi a bayane yasa kika shiga rayuwar Wahala, Ba haka bane>>Babiana Ta karfafi Ummi Nuhu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Babiana ta bayyana shawararta ga tsohuwar jarumar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu da ake cece-kuce akan rayuwarta. Babiana tace ba lallai wai irin rayuwar data aikata a bayane yasa ta shiga halin fata shiga ba. Tace wanda Allah ke so ne ma yake Jarabarsa da ya kara matsawa kusa dashi. Kalli Bidiyonta a kasa: https://www.tiktok.com/@queenofthenorth64/video/7532837479620087045?_t=ZS-8yT1P7iL2jh&_r=1