Nice wadda aka fi tattauna batunta a kafafen sada zumunta a Arewa, dan haka duk wanda yasa ya taba yin magana akai na amma bai yi magana akan daliban jihar Kebbi ba, Na Zhaghi Babansa>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain
Tauraruwar fina-finan Hausa, Fatima Hussain ta bayyana cewa, duk wanda itace aka fi tattauna batunta a kafafen sada zumunta na Arewa.
Tace dan haka duk wanda yasan ya taba magana a kanta, a yanzu tana son ya fito yayi magana akan dalibai mata na jihar Kebbi da aka yo garkuwa dasu.
Tace duk wanda bai yi ba ta zagi Ubansa.
https://www.tiktok.com/@fateeemahussain/video/7574392226738998549?_t=ZS-91WwhOqWW2K&_r=1








