Tuesday, January 13
Shadow
Kalli Bidiyon Hauwa Kilishi ta labarina tana rawa data dauki hankula

Kalli Bidiyon Hauwa Kilishi ta labarina tana rawa data dauki hankula

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An ga Tauraruwar fina-finan Hausa, Hauwa Kilishi na rawa a wajan Biki wanda ya dauki hankula. Rahotanni sun ce ta aurar da diyarta ce kuma ba Bahaushiya bace rawar al'adasu take yi. https://www.tiktok.com/@user2511111532296/video/7588218324929023252?_t=ZS-92auYlikJ3Q&_r=1
Kaf Najeriya Yarbawa mun fi saran Kabilu daukaka, ci gaba da Abin Duniya>>Inji Wannan Bayeraben

Kaf Najeriya Yarbawa mun fi saran Kabilu daukaka, ci gaba da Abin Duniya>>Inji Wannan Bayeraben

Duk Labarai
Wannan wani bayerabene da ya dauki hankula bayan da yace kaf Najeriya kabilar Yarbawa tafi sauran Kabilu daukaka da ci gaba. Ya bayyana cewa ba a Najeriya kadai ba har ma da kasashen waje akwai Yarbawa wadanda sun daukaka sosai sun zama 'yan majalisa sun rike mukamai sosai a kasashen Amurka da Ingila. https://twitter.com/Teeniiola/status/2005151519432462345?t=LLZ44fIQY4g9XToR6NBPfg&s=19
Kalli Bidiyon: Tauraruwar mawakiya, Tiwa Savage ta dauki hankula saboda kalar kayan data saka a wajan wani wasa da ta yi

Kalli Bidiyon: Tauraruwar mawakiya, Tiwa Savage ta dauki hankula saboda kalar kayan data saka a wajan wani wasa da ta yi

Duk Labarai
Tauraruwar Mawakiya, Tiwa Savage ta sha ruwan Allah wadai saboda kayan data saka a wajan wani wasa da ta yi. Da yawa sun ce bai kamata ta saka wadannan ayan data saka ba musaman lura da cewa ta haura shekaru 40 kuma ita uwace tana da da. https://twitter.com/instablog9ja/status/2004880406110498905?t=-Dd6P4KAUpDU0BKuvwMVsA&s=19
Wannan inyamurin ya jawo hankalin ‘yan Uwansa Inyamurai dake zaune a Arewa su gaggauta komawa gida

Wannan inyamurin ya jawo hankalin ‘yan Uwansa Inyamurai dake zaune a Arewa su gaggauta komawa gida

Duk Labarai
Inyamuri da yayi ikirarin yana aiki a matsayin sojan kasar Amurka, ya jawo hankalin 'yan uwansa inyamurai dake zaune a Arewa su koma gida. Ya bayyana cewa akwai wani abu dake shirin faruwa a Arewacin Najeriya. Ya bayyana hakane a wani Bidiyosa da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda da yawa Inyamurai 'yan uwansa suka goyi bayansa. https://twitter.com/KizyUzoma/status/2004891885916356669?t=HjKJAJbEvj6xqnWI9iFRlw&s=19
Kalli Bidiyon: Bangaren Aminu Saira sun yi karin hasken kan haska shirin Labarina duk da rasuwar Fulani

Kalli Bidiyon: Bangaren Aminu Saira sun yi karin hasken kan haska shirin Labarina duk da rasuwar Fulani

Duk Labarai
A yayin da cece-kuce suka yi yawa akan haska shirin labarina duk da rasuwar daya daga cikin jaruman fim din watau, Fulani, Bangaren Me shirya fim din, Malam Aminu Saura sun yi karin Haske. Ahmad Nagudu wanda daya ne daga cikin na kusa da Malam Aminu Saira yace ya je jana'izar Fulani ba kamar yanda ake cewa babu wanda ya halarci jana'izar marigayiyar ba. Yace kuma shirin Labarina tun ranar Laraba aka dorashi. Yace kuma akwai kamfanoni da suka riga suka bayar da talla Yace kuma Aminu Saira yayi kokarin a dakatar da fim din ama abu ya gagara. https://www.tiktok.com/@mjplus_original/video/7588706466115210517?_t=ZS-92akZMzQZxh&_r=1
Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda rasuwar Fulani ta taba Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Asase sosai ya fashe da kuka

Allah Sarki: Kalli Bidiyon yanda rasuwar Fulani ta taba Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Asase sosai ya fashe da kuka

Duk Labarai
An ga Tauraron fina-finan Hausa, Tijjani Asase cikin hawaye yana jimamin Rasuwar Tauraruwar jarumar Fim din Labarina, Fulani. Yayi kira ga abokan aikinsa 'yan Fim da cewa su rika tuna mutuwa su rika kallon wadanda suka rasu sannan su yi hattara da irin abinda suke shukawa. https://www.tiktok.com/@arewatiktok54/video/7588688334625459463?_t=ZS-92ajLctPnIv&_r=1
Biyo bayan nuna goyon baya ga Trump da goyon bayan Shi ya kawo Khàrì Najeriya, Fitsararriyar mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta rasa mabiya Miliyan 4 a shafinta na sada zumunta

Biyo bayan nuna goyon baya ga Trump da goyon bayan Shi ya kawo Khàrì Najeriya, Fitsararriyar mawakiyar Amurka, Nicki Minaj ta rasa mabiya Miliyan 4 a shafinta na sada zumunta

Duk Labarai
Tauraruwar mawakiyar Amirka, Nicki Minaj ta rasa mabiya Miliyan 4 a shafinta na Instagram. Hakan ya faru ne bayan data nuna goyon baya ga shugaban Amirkar, Donald Trump. Sannan tace tana goyon bayan harin da zai kawo Najeriya. Yanzh haka dai an kaddamar da kiraye-kirayen a koreta daga Amurka ta koma kasarta, ta Asali watau Trinidad.