Tuesday, December 23
Shadow
Kalli Bidiyo Gwanin ban Tausai: Yanda Dansanda ya fada katon Ramin Kwata a yayin da yake bin me mashin

Kalli Bidiyo Gwanin ban Tausai: Yanda Dansanda ya fada katon Ramin Kwata a yayin da yake bin me mashin

Duk Labarai
Wannan wani Dansanda ne da ya dauki hankulan mutane. Rahotanni sun ce yana bin wani me achaba ne inda ya fada cikin Kwata me Zurfi. Lamarin ya farune a Legas inda daga baya mutane suka zura mai kuranga ya fito. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1924802928574890479?t=gJMkW8_RjnXVcW_7k1S8Gg&s=19 https://www.youtube.com/watch?v=ROSgUg7-82I?si=cJy6C3ptpxSRhV86 Wasu dai sun jajanta masa inda wasu suka mai dariya.
Shekarata 31 a masana’antar Fim amma babu wanda na yadda ya taba yin lalata dani

Shekarata 31 a masana’antar Fim amma babu wanda na yadda ya taba yin lalata dani

Duk Labarai
'Yar fim din kudi, Thelma Chukwunwem ta bayyana cewa shekararta 31 tana fim amma babu wani darakta ko Frodusa da zai ce ya taba kwanciya da ita. A hirar da aka yi da ita a Jaridar Vanguard tace a lokacin da ta fara fim an ta kai mata harin neman yin lalata da ita amma ta ki yadda. Tace akwai daraktan da ya taba gaya mata ba zata ci gababa tunda bata basu hadin kai amma ita ta bashi amsar cewa Allah zai taimaketa. Ta alakanta hakan da tarbiyyar data samu a gida.
Watanni Biyu Da Suka Wuçe Na Yi Ta Cin Kaŕo Da Yaran Bèĺlo Tùrjì A Saudiyya Sun Jè Yìn Umrah, Har Sukè Yi Min Bàrazanar Cewa Na Yi Sa’a Ba A Nijeŕiya Muka Hadu Ba, Da Suñ Yi Maganìna Saboda Yadda Nake Yawan Sukàr Ubangidansu, Inji Abba Zango

Watanni Biyu Da Suka Wuçe Na Yi Ta Cin Kaŕo Da Yaran Bèĺlo Tùrjì A Saudiyya Sun Jè Yìn Umrah, Har Sukè Yi Min Bàrazanar Cewa Na Yi Sa’a Ba A Nijeŕiya Muka Hadu Ba, Da Suñ Yi Maganìna Saboda Yadda Nake Yawan Sukàr Ubangidansu, Inji Abba Zango

Duk Labarai
Watanni Biyu Da Suka Wuçe Na Yi Ta Cin Kaŕo Da Yaran Bèĺlo Tùrjì A Saudiyya Sun Jè Yìn Umrah, Har Sukè Yi Min Bàrazanar Cewa Na Yi Sa'a Ba A Nijeŕiya Muka Hadu Ba, Da Suñ Yi Maganìna Saboda Yadda Nake Yawan Sukàr Ubangidansu, Inji Abba Zango
Ko Kunsan Cewa: Auren Mansurah Isah na biyu ya mutu?

Ko Kunsan Cewa: Auren Mansurah Isah na biyu ya mutu?

Duk Labarai
Ashe Auren Mansura Isah Na Biyu Ya Mutu? "Na Yi Aure A Kwanakin Baya, Inda Ya Biya Ni Sadakin Naira Milyan Ɗaya, Ina Ganin Sa Dattijo, Mai Hankali, Bayan An Daura Auren Da Safe Ya Kira Ni Ya Ce An Maida Shi Legas, Aka Yi Tattaki Har Legas, Aka Gaya Masa Na Shiga Damuwa, Maganar Da Ta Fito Bakinsa, Cewa Ya Yi Shi Wallahi Ya Manta, Har Ya Sake Ni Ban Kara Sa Shi Idona Ba", Cewar Jarumar Finafinan Hausa, Mansurah Isah Daga Jamilu Dabawa
An kwantar da Me yin fina-finan tsiraici bayan da ta yi lalata da maza sama da dari biyar a rana daya dan ta kafa tarihi

An kwantar da Me yin fina-finan tsiraici bayan da ta yi lalata da maza sama da dari biyar a rana daya dan ta kafa tarihi

Duk Labarai
Shahararriyar me yin fina-finan tsiraici, Annie Knight 'yar Kimanin shekaru 27 na can a gadon Asibiti bayan kokarin yin bajinta inda ta yi lalata da maza 583 a rana daya. Ranar Laraba ne aka garzaya da ita Asibiti yayin da ta fara zubar da jini kamar yanda rahotanni suka bayyana. Yanzu dai an gaya mata cewa kada ta sake ta kara yin lalata da wani har nan da tsawon kwanaki 6. Hakanan kuma bata iya zuwa ban daki. Saidai tace daga baya ne ta rika jin ba dadi amma bayan da mazan suka gama lalata da ita bata ji komai ba.
Kalli Yanda Budurwa da ta yi cikin shege ta càkàwà jàrìrìn da ta haifa wùkà ta yaddashi dan kada ‘yan gidansu su gane

Kalli Yanda Budurwa da ta yi cikin shege ta càkàwà jàrìrìn da ta haifa wùkà ta yaddashi dan kada ‘yan gidansu su gane

Duk Labarai
Wannan wata Budurwace da ta cakawa jaririn da ta haifa wuka sannan ta yaddashi dan kada 'yan gidansu su gane. Rahoton dai yace cikin shege ne ta yi sannan kuma ta yi kokarin kashewa da batar da jaririn ba tare da an ganeta ba amma abin ya faskara. A yayin da ta je yadda jaririn, wasu sun ganta inda aka bita har gidansu aka ga tana zubar da jini, saidai jaririn bai mutu ba inda aka dauketa da jaririn aka kaisu asibiti. Rahoton dai yace shekarunta 19.
Kamfanin mai na kasa, NNPCL ya sanar da kulle matatar man fetur ta Fatakwal

Kamfanin mai na kasa, NNPCL ya sanar da kulle matatar man fetur ta Fatakwal

Duk Labarai
Kamfanin man fetur na ƙasa NNPC ya sanar da rufe Matatar mai ta Fatakwal a hukumance. A wata sanarwa da ya fitar a Asabar din nan kamfanin na NNPC ya ce za a rufe matatar na tsawon wata ɗaya domin gudanar da wasu gyare gyare. A cewar babban jami’in sadarwa na kamfanin na NNPC, Olufemi Soneye, ya ce rufewar ta fara aiki ne daga yau Asabar 24 ga watan Mayu.