Friday, December 19
Shadow
An daure wannan malamar makarantar tsawon shekaru 30 saboda yiwa dalibanta maza Fyàdà

An daure wannan malamar makarantar tsawon shekaru 30 saboda yiwa dalibanta maza Fyàdà

Duk Labarai
Hukumomi a kasar Amurka sun daure malamar makaranta me suna Jacqueline Ma 'yar kimanin shekaru 36 tsawon shekaru 30 a gidan yari saboda samunta da laifin yiwa dalibinta maza fyade. A baya dai an bata kyautar karramawa a matsayin gwarzuwar malama a yankin San Diego County na kasar. Saidai daga baya an kamata da laifin yiwa yara dalibanta fyade, kuma ranar Juma'ar data gabata ne aka yanke mata hukuncin shekaru 30 a gidan yarin. Bayan yanke mata hukuncin, ta ashe da kuka inda tace tana fatan za'a yafe mata kuma tana danasanin bin son zuciya wajan batawa wadannan kananan yara Tarbiyya.
Shirin su El-Rufai na kokarin hada kan ‘yan Jam’iyyar Adawa da kayar a Tinubu a shekara 2027 na samun Tangarda saboda manyan ‘yan Adawar sai komawa APC suke

Shirin su El-Rufai na kokarin hada kan ‘yan Jam’iyyar Adawa da kayar a Tinubu a shekara 2027 na samun Tangarda saboda manyan ‘yan Adawar sai komawa APC suke

Duk Labarai
Shirin jam'iyyun Adawa na hadewa waje daya dan yin galaba akan jam'iyyar APC a zaben shekarar 2027 ya fara saun tangarda saboda komawa jam'iyyar APC me mulki da 'yan Adawa dayawa ke yi. Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ne ke jagorantar wannan tafiya ta 'yan adawa. Duk da kokawar da 'yan Najeriya ke yi na tsadar rayuwa amma jam'iyyar APC me mulki sai kara samun manyan 'yan Adawa take suna komawa cikin ta. A baya dai an yi tsamanin Shugaba Tinubu da jam'iyyar APC zasu sha wahala wajan cin zabe Wanda su kansu 'yan Adawar abinda suka yi amfani dashi kenan wajv fara wannan tafiya tasu amma gashi lamarin na son dagule musu.
Gwamnonin PDP sun kira taron gaggawa dan magance matsalar barin Jam’iyyar da ake ta yi

Gwamnonin PDP sun kira taron gaggawa dan magance matsalar barin Jam’iyyar da ake ta yi

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnonin Jam'iyyar PDP sun kira wani taro na musamman da zai tattauna rikicin dake cikin jam'iyyar da yasa mutane ke ta fita daga cikinta. Gwamnonin sun kira tsaffin Gwamnonin Jam'iyyar da tsaffin shuwagabannin majalisun tarayya da sauran masu ruwa da tsaki a jam'iyyar dan tattaunawa kan yanda za'a shawo kan wannan matsala. Jam'iyyar PDP na fama da matsalar ficewar da yawa daga cikin membobinta zuwa jam'iyyar APC me mulki. Na baya-bayannan sune komawar Gwamnan Jihar Delta,b Sheriff Oborevwori da Tsohon Gwamnan jihar kuma tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa, Ifeanyi Okowa zuwa jam'iyyar APC. Hakanan duka sanatocin jihar Kebbi su 3 suma sun fice daga jam'iyyar PDP zuwa APC da sauransu.
Tsadar Rayuwa da Man fetur tasa masu motocin Alfarma matsu tsada sun koma yin haya dasu a Najeriya, ciki hadda sojoji, da ma’aikatan banki da sauransu

Tsadar Rayuwa da Man fetur tasa masu motocin Alfarma matsu tsada sun koma yin haya dasu a Najeriya, ciki hadda sojoji, da ma’aikatan banki da sauransu

Duk Labarai
Tsadar rayuwa tasa masu motocin Alfarma masu tsada ciki hadda sojoji da ma'aikatan banki da sauransu sun koma yin haya da motocin nasu dan samun sauki. Tun da gwamnatin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta cire tallafin man fetur, tsadar rayuwa ta kara kazancewa a Najeriya. An zanta da wasu daga cikin ma'aikatan Gwamnati da suka koma daukar fasinja dan samun saukin rayuwa. Jaridar Punchng tace wakiliyarta a Legas ta zanta da wasu daga cikin masu irin wannan sana'ar. Akwai soja akwai ma'aikatan banki akwai ma 'yan kasuwa da Sauransu wadanda jaridar ta zanta dasu inda suka bayyana cewa sukan dauki fasinjoji ne dan samun saukin musaman kudin Ma fetur, wasu kuma sun ce suna hakanne dan samun karin kudin da zasu kula da iyalinsu saboda albashi baya isarsu. A baya da mun ga yanda...
Makaho ne kawai zai ce Tinubu baya kokari>>Inji Wike

Makaho ne kawai zai ce Tinubu baya kokari>>Inji Wike

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike yace makaho ne kawai zai ce shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu baya kokari. Wike ya bayyana hakane yayin da yake ran gadin wasu ayyukan da ake gudanarwa a Abuja. Yace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kawo ayyuka masu kyau da inganci Abuja inda yace kowa ya shaida hakan. Abuja ta canja. Ya karkare da cewa, Makaho ne kadai zai ce Tinubu bai yi kokari ba.
Bidiyo:Kalli Yanda wadannan ‘yan matan ke kuka suna bayar da labarin yanda faston su ya dirka musu cikkunan shege

Bidiyo:Kalli Yanda wadannan ‘yan matan ke kuka suna bayar da labarin yanda faston su ya dirka musu cikkunan shege

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wasu 'yan mata sun bayyana inda suke bayar da labarin yanda fastonsu ya dirka musu cikkunan shege. Daya daga cikisu hadda kuka inda take cewa yayi amfani da ita ya yadda ta. https://twitter.com/ChuksEricE/status/1921285781336768975?t=xDvA9rkk_pR8tdhOvXOFCw&s=19 Lamarin dai ya baiwa mutane mamaki.