Thursday, March 12
Shadow
Kalli Bidiyon sabuwar wakar habaici da aka ce Rarara yawa Ganduje bayan sauka daga shugabancin APC

Kalli Bidiyon sabuwar wakar habaici da aka ce Rarara yawa Ganduje bayan sauka daga shugabancin APC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani Bidiyon waka na yawo a kafafen sada zumunta inda ake yada cewa Rarara yawa Ganduje waka bayan saukarsa daga shugabancin jam'iyyar APC. Saidai Binciken da hutudole ya gudanar ya gano wakar ba Ganduje akawa ba, Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai akawa. https://twitter.com/INYAMURI/status/1939227597327737110?t=eCZHTJSNygZjxPyrVzLjWg&s=19 Dr. Abdullahi Umar Ganduje dai ya ajiye mukaminsa na shugaban APC amma lamarin na cike da sarkarkiya.
Ji ‘Dalilin da ya sa rabin farashin wake ya faɗi a Najeriya’

Ji ‘Dalilin da ya sa rabin farashin wake ya faɗi a Najeriya’

Duk Labarai
Ƙungiyar manoman wake a Najeriya ta bayyana amfani mai yawa da suka samu a matsayin ɗaya daga cikin dalilan da suka jawo raguwar farashinsa a kasuwanni a baya-bayan. Shugaan ƙungiyar ta Cowpea and Beans Farmers, Processors and Marketers Association of Nigeria (C&BFPMAN), Kabir Shuaibu ya faɗa wa kamfanin dillancin labarai na NAN cewa suna farin ciki da saukar farashin. Rahoton na NAN ya ce daga wata ukun ƙarshe na 2024, farashin babban buhun wake mai nauyin 100kg ya kai har N210,000 zuwa N240,000, a madadin N90,000 da aka dinga sayar da shi a 2023. Sai dai kuma, daga wata ukun farko na 2025 zuwa yanzu farashin ya sauka sosai zuwa N80,000 ko N120,000 - ya danganta da nau'insa. "Muna farin ciki da saukar farashin waken. Mun samu ninki 10 na abin da muka saba samu a shekarun b...
…KA FI MAI ABU NACI: Ta Fashe Da Kukan Farin Ciki Bayan An Daura Auren Abdul M. Shariff Da Maryam Malika

…KA FI MAI ABU NACI: Ta Fashe Da Kukan Farin Ciki Bayan An Daura Auren Abdul M. Shariff Da Maryam Malika

Duk Labarai
…KA FI MAI ABU NACI: Ta Fashe Da Kukan Farin Ciki Bayan An Daura Auren Abdul M. Shariff Da Maryam Malika. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Kawar Amaryar ta ce ba komai ya sa ta kuka ba, sai don saboda yadda aka yi ta yada cewa, Abdul ba aurenta zai yi ba, zai yaudare ta ne, ita ma Malikar an ce ba auren shi za ta yi ba, yaudararsa kawai take yi. Amma sai ga shi Allah Ya tabbatar da auren. https://www.tiktok.com/@bangisgogare/video/7520985105771384120?_t=ZM-8xcDCFqetMs&_r=1 Me za ku ce?
Mutane 120 sun fito sun ce su ‘ya’yan Tsohon Attajirin Najeriya Abiola ne, an fara Yin gwajin kwayoyin halitta dan gano gaskiya

Mutane 120 sun fito sun ce su ‘ya’yan Tsohon Attajirin Najeriya Abiola ne, an fara Yin gwajin kwayoyin halitta dan gano gaskiya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Mutane 50 ne suka bayyana inda suka ce su 'ya'yan Marigayi tsohon Attajirin Najeriya ne, watau MKO Abiola. Tuni dai aka fara yin gwajin kwayoyin halitta na DNA dan gano 'ya'yan nasa na gaskiya. Kuma daga ciki an gano guda 66 duk karya suke ba 'ya'yansa bane. Abiola dai ya yi takarar shugaban Najeriya kuma ya ci zaben wanda ake zargin tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida da sokewa.
Garin Neman Gira… Wannan Matar kiris ya hana ta makance a yayin da taje yin gyaran gira

Garin Neman Gira… Wannan Matar kiris ya hana ta makance a yayin da taje yin gyaran gira

Duk Labarai
Wata mata me suna Refilwe Motiang 'yar kasar Afrika ta Kudu ta sha da kyar bayan da ta je gyaran gira. Refilwe data fito daga yankin Midrand na birnin Johannesburg, tace zata yi tafiyane shine ta je a mata gyaran gira dan ta kara kyau. Matar tace ta je ta zauna an fara mata gyara sai ta ji tana jin zafi. Tace anan ta gayawa me mata gyaran girar amma sai tace mata hakan ba matsala bace gam din ne me karfi ne. Saidai tace can taji zafin yayi yawa ba zata iya jurewa ba. Tace haka ta tashi tsaye ta fita. Tace anan ta ji da kyar take bude idonta, da gudu aka garzaya da ita zuwa Asibiti. An dan kwantar da ita aka bata magani amma daga baya aka sallameta, yanzu tana jin sauki. Matar tace ta yi nadamar yunkurin yin gyaran girar inda tace tana tunanin kar me shagin gyaran ka...
Idan Kun saci kudin Talakawa ku daina kaiwa kasashen Turawa>>Dangote ya baiwa barayin Gwamnati a Najeriya shawara

Idan Kun saci kudin Talakawa ku daina kaiwa kasashen Turawa>>Dangote ya baiwa barayin Gwamnati a Najeriya shawara

Duk Labarai
Attajirin Najeriya, Aliko Dangote ya bayyana cewa bai kamata ace masu satar kudin talakawa suna kai kudaden kasashen turawa ba. Dangote yace babu kasar da ba'a sata, amma banbancin misalin kasashen Asia dana Afrika shine, idan sun saci kudin suna zuba jari dasu ne a kasashen su maimakon kaiwa kasashen Turawa. Dangote yace ba wai yana karfafawa jami'an gwamnati satar kudin talakawa bane amma yana da kyau su san cewa kamata yayi su rika amfani da kudin a cikin gida maimakon kaiwa kasar waje dan ci gaban kasar.
Duk sojan da aka kama ya na shan Wiwi ko ƙwaya zai ɗanɗana kuɗar da>>Kwamanda

Duk sojan da aka kama ya na shan Wiwi ko ƙwaya zai ɗanɗana kuɗar da>>Kwamanda

Duk Labarai
Kwamandan Runduna ta 17 na Sojojin Najeriya da ke Katsina, Birgediya Janar Babatunde Omopariola, ya umarci dakarunsa da su kama kuma su kai rahoto kan duk wani soja da aka kama yana shan wiwi ko amfani da miyagun kwayoyi. Janar Omopariola ya bayar da wannan umarni ne a ranar Asabar a garin Katsina, yayin bikin ranar Sojojin Najeriya ta shekarar 2025 (NADCEL), wanda aka gudanar a ofishin rundunar. A cewarsa, shan miyagun kwayoyi na rage karfin ma’aikata a Najeriya kuma yana barazana ga makomar kasa. Ya gargadi jami’ai da dakarun rundunar da su guji amfani da kwayoyi haramtattu, musamman a cikin bariki. Kwamandan ya bayyana amfani da miyagun kwayoyi a matsayin wani babban abin da ke lalata ginshikin zamantakewa da lafiyar al’umma a Najeriya.
Hotuna: Wani Matashi Ya Dane Saman Karfen Sabis A Jihar Bauchi, Ya Ce Ba Zai Sauko Ba Har Sai Kwamishinan Kudi Na Jihar Bauchi Ya Amince Ya Fito Takarar Gwaman Bauchi A Zaben 2027

Hotuna: Wani Matashi Ya Dane Saman Karfen Sabis A Jihar Bauchi, Ya Ce Ba Zai Sauko Ba Har Sai Kwamishinan Kudi Na Jihar Bauchi Ya Amince Ya Fito Takarar Gwaman Bauchi A Zaben 2027

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani Matashi Ya Dane Saman Karfen Sabis A Jihar Bauchi, Ya Ce Ba Zai Sauko Ba Har Sai Kwamishinan Kudi Na Jihar Bauchi Ya Amince Ya Fito Takarar Gwaman Bauchi A Zaben 2027 Me za ku ce?
Hukumar ‘yansandan Najeriya ta saka tarar Naira Dubu Hamsin ga matasa masu shigar banza

Hukumar ‘yansandan Najeriya ta saka tarar Naira Dubu Hamsin ga matasa masu shigar banza

Duk Labarai
Newly deployed Nigerian Formed Police Unit (FPU) personnel under the African Union Mission in Somalia (AMISOM) arrive at Aden Abdulleh International Airport, Mogadishu, Somalia on January 6, 2016. AMISOM Photo / Ilyas Ahmed Hukumar 'yansandan Najeriya reshen jihar Delta sun gargadi matasa da cewa, akwai tarar Naira Dubu 50 ga duk wanda aka kama da shigar banza. Hukumar 'yansandan jihar ta wallafa sakonne a shafinta na X ranar Asabar inda tace hakan kokari ne na wayar da kan mutane game da dokokin jihar. Hukumar 'yansandan jihar tace ta yi hakanne dan wasu zasu ce basu dan da wannan doka ba to dan a kiyaye tace zata rika wallafa irin wadannan dokoki akai-akai.
Da Duminsa: A karshe dai Hukumomin Saudiyya sun amince a binne gawar marigayi, Aminu Dantata a Madina

Da Duminsa: A karshe dai Hukumomin Saudiyya sun amince a binne gawar marigayi, Aminu Dantata a Madina

Duk Labarai
Babban sakataren marigayi Alhaji Aminu Dantata, Mustapha Abdullahi Junaid ya ce shirye-shirye sun kammala domin gudanar da jana'iza tare da binne gawar marigayin a garin Madina. Mustapha ya bayyana haka ne a shafinsa na Facebook, inda ya rubuta cewa, "Alhamdulillah an samu amincewar (hukumomi), za a ɗauki Aminu Alhassan Ɗantata daga Abu Dhabi zuwa Madina. Za a yi jana'iza gobe da safe in sha Allah." A safiyar jiya Asabar ne da attajirin ɗankasuwar ya rasu a Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, amma iyalansa suka jinkirta binne shi domin a cewarsu, suna su ne su cika masa burinsa na kasancewar a binne a garin na Madina. An dai gudanar masa da sallar da gawa ba ta kusa a jihar Kano, wanda Sheikh Ibrahim Khalil ya jagoranta.