Gwamnatin Jihar Katsina ta fitar da bayani kan yanda za’a gudanar da jana’izar Buhari
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Gwamnan Katsina Dikko Umaru Radda ya ce iyalan Muhammadu Buhari sun yanke shawarar yi masa jana'iza a garin Daura mahaifarsa da ke jihar ta Katsina.
Da yake magana da kafar yaɗa labarai ta DW Hausa, Dikko Radda ya ce yana birnin na Landan ya samu labarin rasuwar inda ya je duba shi.
"Na zo ranar Juma'a domin duba shi, muna shirin dawowa gida kuma sai ga labarin rasuwar tasa," in ji shi.
"Yanzu muka rabu da iyalansa a asibitin da ya rasu kuma an yi ittifaƙi za a kai shi ...






