Ban yadda da korar da akawa Wike ba, a yi Sulhu zai fi>>Inji Gwamnan Adamawa
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmad Fintiri ya bayyana cewa, bai yadda da korar da akawa Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike daga jam'iyyar PDP ba
Fintiri yace abinda yake ganin shine mafita shine a yi Sulhu a nemi fahimtar juna.
Yace baya tare da abinda zai kara jefa jam'iyyar PDP a rikici maimakon warware wanda take fama dashi








