Friday, December 5
Shadow
Ba ruwana, Ya tsyani babana Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, inji Dan tsohon Gwamnan Kaduna Bello El-Rufai bayan da aka yi kira ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abiyo Roni

Ba ruwana, Ya tsyani babana Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, inji Dan tsohon Gwamnan Kaduna Bello El-Rufai bayan da aka yi kira ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abiyo Roni

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan majalisar wakilai daga jihar Kaduna wanda da ne a wajan tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai, watau Bello El-Rufai ya bayyana cewa, ba ruwansa yayin da aka kirashi ya dauki mataki kan batan dan fafutuka na jihar Jigawa, Abayo Roni. Bello El-Rufai ya bayyana cewa, matashin ya tsani mahaifinsa kuma ya rika sukar ayyukan da yake yi, yace yana ma kokarin ya kaishi kara. Yace amma yana fatan yana cikin koshin lafiya. https://twitter.com/B_ELRUFAI/status/19890...
Kalli Hotuna: An kama Wasu Kiristoci, ciki hadda ma’aikacin coci da Daukar dan ‘yan uwansu dan a basu kudin Fwansa

Kalli Hotuna: An kama Wasu Kiristoci, ciki hadda ma’aikacin coci da Daukar dan ‘yan uwansu dan a basu kudin Fwansa

Duk Labarai
Wadannan wasu kiristoci ne da aka kama sun yi garkuwa da -yan uwansu biyu da a basu kudin fansa a jihar Filato. Daya daga cikinsu ma'aikacin coci ne. Haka na zuwane a yayin da rahotanni ke yawo cewa anawa Kiristoci a Najeriya Khisan Khiyashi. https://twitter.com/IU_Wakilii/status/1989057567277101304?t=-G2rGmje9aUEoi4qehohCw&s=19 https://twitter.com/ana_herleemerh/status/1988937951183794402?t=lKXdftTRdYRr4j46M0cKaw&s=19
Matashi dan Fafutuka ya bace a Jigawa biyo bayan wallafa hotunan tallafin da shugaban karamar hukumar Roni ya bayar na Baro da jarkokin dibar ruwa

Matashi dan Fafutuka ya bace a Jigawa biyo bayan wallafa hotunan tallafin da shugaban karamar hukumar Roni ya bayar na Baro da jarkokin dibar ruwa

Duk Labarai
Wani Matashi me suna Abiyo Roni ya yi batan dabo bayan wallafa hotunan tallafin Baro da jarkokin dibar ruwa da shugaban karamar hukumar Roni ta jihar Jigawa ya baiwa matasa. Matashin ya saka hotunan ne wanda suka yadu sosai a kafafen sada zumunta suka kuma jawo cece-kuce. Da yawa sun rika kiran a bayyana inda yace saboda tun bayan wallafa wadannan hotuna aka nemeshi aka rasa. Ana tunanin dai batan nasa baya rasa nasaba da siyasa saboda yana yawan sukar masu rike da madafan iko.
Wai wa ke baiwa Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariyane a Najeriya an kasa hukuntashi kan abubuwan da ya aikata da basu kamata ba? Baturen kasar Ingila, Deacon Nick Donnelly ya tambaya

Wai wa ke baiwa Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariyane a Najeriya an kasa hukuntashi kan abubuwan da ya aikata da basu kamata ba? Baturen kasar Ingila, Deacon Nick Donnelly ya tambaya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani baturen kasar Ingila me suna Deacon Nick Donnelly ya tambaya cewa wa ke baiwa malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi kariya a Najeriya aka kasa hukuntashi? Baturen na martani ne kan wani rubutu da aka yi da yace kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi shiga cikinta. https://twitter.com/ProtecttheFaith/status/1988893713133613548?t=u-a9gGv_S_qXD7C0y-qH1Q&s=19
Kalli Bidiyo: Ta dauki hankula saboda rawar Bhadala sanye da Hijabi

Kalli Bidiyo: Ta dauki hankula saboda rawar Bhadala sanye da Hijabi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wata matace musulma wadda ta dauki ha kula a kafafen sada zumunta ake ta maganarta saboda irin rawar badalar da take yi. Musamman abinda yafi daukar hankali shine ganinta sanye da Hijabi. https://www.tiktok.com/@ariwoola_adejoke/video/7570083026521115924?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7570083026521115924&source=h5_m&timestamp=1763069786&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=M...
Duk Duniya ban ga masu son zuwa kasashen Turai kamar ‘yan Najeriya ba, shin wai ku kasarku bata da dadin zama ne? Baturen kasar Amirka, Scott ya tambaya

Duk Duniya ban ga masu son zuwa kasashen Turai kamar ‘yan Najeriya ba, shin wai ku kasarku bata da dadin zama ne? Baturen kasar Amirka, Scott ya tambaya

Duk Labarai
Baturen kasar Amurka, Scott ya tambayi cewa, shin Najeriya bata da dadin zama ne saboda shi dai bai ga wasu 'yan kasasshen waje dake murnar samun takardar zama a kasashen yamma ba kamar 'yan Najeriya Yace zaka ga 'yan Najeriya su dai burinsu su bar kasarsu zuwa kasashen waje. Shine ya tambayi cewa, shin wai Najeriya ba ta da dadin zama ne? https://twitter.com/scottbolshevik/status/1988889848338436504?t=5Cy78BhYPoyKVuhMbGK3tA&s=19
Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1, Shugaba Tinubu ya jinjinawa Super Eagles

Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1, Shugaba Tinubu ya jinjinawa Super Eagles

Duk Labarai
A ci gaba da wasan neman kaiwa ga gasar cin kofin Duniya, Najeriya ta lallasa Gabon da ci 4-1 a wasan da suka buga da yammacin yau. Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya jinjinawa 'yan wasan Super Eagles inda yace su ci gaba da samun Nasara har sai sun kai ga shiga gasar ta cin kofin Duniya. https://twitter.com/officialABAT/status/1989046242215899375?t=U5U4NyrRhHn6vLxsBmoeww&s=19