Kaima Ka Aikata laifin da ya kamata a tsigeka>>Martanin Reuben Abati ga Tinubu bayan da ya dakatar da Gwamnan Rivers
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon hadimin shugaban kasa kuma shahararren dan jarida, Reuben Abati ya soki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu inda yace ya aikata laifin da ya kamata ace an tsigeshi.
Abati yace Gwamna ba zai ciru ba ta hanyar umarnin shugaban kasa ba.
Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi ranar Laraba a gidan talabijin na Arise TV.
Hakan na zuwane bayan da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dakatar da gwamnan jihar Rivers Simi Fubara daga mukaminsa.
Reuben Abati ya bayyana cewa, shu...








