Friday, July 17
Shadow
Gwamnatin Katsina ta nemi a soke jarabawar WAEC ta turanci

Gwamnatin Katsina ta nemi a soke jarabawar WAEC ta turanci

Duk Labarai
Gwamnatin Katsina ta nemi a soke jarabawar WAEC ta turanci. Gwamnatin Jihar Katsina a ranar Asabar ta nemi a soke jarabawar harshen Turanci da Hukumar Jarabawa ta Yammacin Afirka (WAEC) ta gudanar kwanan nan. Wannan kiran ya biyo bayan wani lamari da ya haifar da jinkiri mai tsawo kafin fara jarabawar a fadin kasar nan a ranar Laraba. Matsayar gwamnatin jihar ta fito ne daga bakin Kwamishinar Ilimin Firamare da Sakandare, Zainab Musa-Musawa, lokacin da ta kai ziyara ofishin WAEC da ke Katsina. Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya (NAN) ya ruwaito cewa wannan matsaya ta samo asali ne daga wata takardar korafi da Babbar Sakatariyar ma’aikatar, Hajiya Ummukhair Ahmed ta sanya wa hannu. A baya dai, WAEC ta danganta jinkirin fara jarabawar da ƙoƙarinta na hana magudin jarab...

PSG ta lallasa Inter Milan da ci 5-0 inda ta lashe kofin Championship League, kalli Yanda magoya bayan PSG din suka daga tutar neman a daina kàshè Falasdiynawa a Gàzà

Duk Labarai
Kungiyar kwallon kafa ta PSG ta lashe kofin Championships League bayan lallasa Kungiyar Inter Milan da ci 5-0 a wasan da suka buga da yammacin yau. Mayulu, Kvaratskhelia,Doue, da Hakimi ne suka ci mata kwallayen. Sun kafa tarihin zama kungiya ta farko data taba lashe kofin da ci 5-0. Dan wasan Kungiyar, Désiré Doué ya zama na farko da ya zama taimaka aka ci kwallo sannan ya ci kwallaye 2 a wasan karshe na gasar Championships League. Wani abu da ya kara daukar hankula a wasan shine yanda magoya bayan PSG suka rika data rubutu me dauke da neman a dainawa mutanen Gàzà kisan Kare dangi.
‘Yan Bìndìga ne ke mulkar Najeriya>>Inji Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

‘Yan Bìndìga ne ke mulkar Najeriya>>Inji Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, 'yan Bindiga ne ke mulkar Najeriya. El-Rufai yace dan haka Najeriya na cikin tsaka mai wuya. El-Rufai yace 'yan Najeriya na ci gaba da maimaita kuskuren da suka yi a baya na zabar shuwagabannin da bana gari ba. Ya bayyana hakane a babban birnin tarayya, Abuja ranar Asabar a wajan wani taro. Yace Najeriya na cikin matsalar da bata taba shiga ba tun shekarar 1914 a yayin sa aka hade Arewa da kudu. Yace mafi yawancin shuwagabannin basu san yanda zasu gudanar da mulki ba kawai su dai su samu mulkin shine a gabansu.

Gwamnatin jihar Kano tasa a baiwa iyalan kowane daga cikin ‘yan wasan kwallon da suka ràsù Naira Miliyan daya da kayan abinci

Duk Labarai
Mai Girma Gwamnan Kano Alh. Abba Kabir Yusuf ya bayyana alhinin sa matuka bisa rasuwar Yan Wasan Kano Mutum ashirin da biyu (22). Gwamna ya bayarda umarni abawa iyalan kowanne mamaci Naira miliyan daya (1-million) hade da kayan abinchi kafin yadawo daga kasa mai tsarki (Aikin hajji) Allah ya saka maka da alkhairi Mai Girma Gwamnan Kano ya Kuma sa kayi aikin hajji karbabbiya
Kalli Bidiyon yanda Mutum 19 suka ràsì bayan tawagar ƴanwasan Kano sun yi hatsari

Kalli Bidiyon yanda Mutum 19 suka ràsì bayan tawagar ƴanwasan Kano sun yi hatsari

Duk Labarai
Motar da ke ɗauke da ƴanwasan Kano da masu horar da su a gasar wasanni ta ƙasa wato National Sport Festival ta Najeriya ta yi hatsarin a hanyar komawa gida, inda rahotanni suka ce mutum 19 daga cikinsu sun rasu, sannan wasu sun jikkata. Lamarin ya faru kimanin kilomita 50 zuwa Kano a yau Asabar bayan motar ta taso daga jihar Ogun da ke kudu maso yammacin ƙasar bayan an kammala wasannin a ranar Juma'a. https://twitter.com/SaharaReporters/status/1928797578813984970?t=-7LG2F0J5GMJapK0JxPhMg&s=19 Ibrahim Umar Fage shugaban riƙo na hukumar wasanni ta jihar Kano ya tabbatar wa BBC da aukuwar lamarin, inda ya ce, "ƴanwasanmu sun kwana a Abuja ne da safe sai suka kama hanyar komawa gida. A kusa da Dakatsalle suka yi hatsari. Motar ta faɗa wata gada da ke kusa da Ciromawa. Aƙalla mut...
Hotuna: Jaruman Kannywood Sun Kaiwa Jagoran Mabiya Shi’a Ziyara Ta Musamman A Gidansa Da Yake Abuja

Hotuna: Jaruman Kannywood Sun Kaiwa Jagoran Mabiya Shi’a Ziyara Ta Musamman A Gidansa Da Yake Abuja

Duk Labarai
Jaruman Kannywood Sun Kaiwa Jagoran Mabiya Shi'a Ziyara Ta Musamman A Gidansa Da Yake Abuja Wasu gungun jaruman finafinai Hausa na Kannywood sun ziyarci Jagoran Mabiya Shi'a Sheikh Ibraheem Zakzaky a ranar Laraba, a gidansa da ke birnin tarayya Abuja. Sheikh El-zakzaky ya hore su da su zama jakadu na gari wajen isar da saƙo, da wayar da kan al'umma, ilimi da fadakarwa. Me zaku ce?

Maganin ciwon suga na gargajiya

Magunguna
Muna da maganin Ciwon Suga wanda ko na Gado ne insha Allahu za'a samu waraka gaba daya. Garin magungunane guda biyu wanda daya za'a rika sha da madarar Shanu ko Madarar ruwa ta Three Crown na tsawon sati biyu. Hakanan akwai wanda za'a dama kamar Kamu a rika sha safe da yamma shima na tsawon sati Biyu. Da yardar Allah ana samun waraka baki daya. Ga wanda ke bukata yana iya magana magana ta WhatsApp ko kiran wannan lambar wayar, 09070701569. Abubuwan dake taimakawa me ciwon sugar: Yawan shan ruwa: Cin abu me dussa. Cin kayan Marmari. Cin Wake. Cin Latas Cin Alkama. A daina cin abinci da yawa, idan za'a ci da yawa a rika ci da kadan-kadan ana hutawa. Samun Isashshen Bacci na da muhimmanci. A rika motsa jiki, ko da tafiyace. Cin Kaza. Nama da sa...
Wannan Hoton Na shugaba Tinubu ya dauki hankula inda mutane ke cewa ya kamata a hukunta Telan da ya masa wannan dinkin

Wannan Hoton Na shugaba Tinubu ya dauki hankula inda mutane ke cewa ya kamata a hukunta Telan da ya masa wannan dinkin

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hoton shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dauki hankula inda aka ganshi da wani dinki da mutane ke cewa sam bai masa kyau ba. Wasu dai sun ce ya kamata a kama Telan da ya mai wannan dinki.
Kalli Bidiyon wa’azin da yasa Kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi yin aikin Hajji

Kalli Bidiyon wa’azin da yasa Kasar Saudiyya ta hana Sheikh Dr. Ahmad Gumi yin aikin Hajji

Duk Labarai
Ana rade-radin cewa, wannan Bidiyon wa'azinne yasa kasar Saudiyya ta hana babban malamin Addinin Islama Sheikh Dr. Ahmad Gumi yin aikin Hajjin Bana. A wa'azin dai, Sheikh Gumi ya soki kasashen Labarabawa bisa yanda suka baiwa Shugaban kasar Amurka, Donald Trump makudan kudade amma suka saka ido ana kashe Falasdinawa. https://twitter.com/el_uthmaan/status/1926947689289097455?t=_AWFNkXGWSUKLJNijVDzIA&s=19 Labarin hana Malam Aikin Hajji ya jawo cece-kuce sosai.