Saturday, December 6
Shadow
Kalli Bidiyon: Wata ‘Yar Kasar Falasdiynawa ta yi ridda ta koma Kirista bayan da a cewarta ta yi mafarki da Annabi Isa(AS)

Kalli Bidiyon: Wata ‘Yar Kasar Falasdiynawa ta yi ridda ta koma Kirista bayan da a cewarta ta yi mafarki da Annabi Isa(AS)

Duk Labarai
Wata Bafalasdinuwa ta yi ridda ta koma Kirista bayan da a cewarta ta yi mafarki da Annabi Isa(AS). Matar dai rahotanni sun ce na daya daga cikin matan mayakan neman 'yancin kasar ta Falasdinu. Kiristoci da yawa ne suka bayyana murna da jin hakan. this page is just all about entertainment, and for a funny video https://www.youtube.com/watch?v=Avl4vRkjbS8
Kalli Bidiyo: Qaruwanchin da nace zan tafi na fasa>> Inji Maiwushirya bayan da aka tara masa kudi sama da Dubu dari hudu

Kalli Bidiyo: Qaruwanchin da nace zan tafi na fasa>> Inji Maiwushirya bayan da aka tara masa kudi sama da Dubu dari hudu

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Idris Maiwushirya ya bayyana cewa, ya fasa Tafiya Karuwancin da yace zai yi zuwa legas. Ya bayyana hakane bayan da G-fresh ya dorashi a Live dinsa aka tara masa kudade sannan aka bashi shawarwari kan matakan da yace zai dauka. Maiwushirya dai ya nuna bacin ransa bayan kamun da aka masa game da Bidiyon da ya rika yi da 'yarguda. https://www.tiktok.com/@maiwushiryabackup/video/7566218512155397383?_t=ZS-90x1LBMn4BF&_r=1
Kalli Bidiyon: Bana yayi kira ga Hisbah da Abba El-Mustapha su kama Rarara su hukuntashi saboda Bidiyon daya nuna Rarara din yana taba Khugun wata Amarya

Kalli Bidiyon: Bana yayi kira ga Hisbah da Abba El-Mustapha su kama Rarara su hukuntashi saboda Bidiyon daya nuna Rarara din yana taba Khugun wata Amarya

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Bana ya fito ya wallafa wani Bidiyo inda ya yi zargin cewa, Rarara ya taba khugun Wata Amarya. Bana yace dan haka idan dai da Adalci, ya kamata Hukumar Hisbah da Abba El-Mustapha su fito su kama Rarara su hukuntashi kamar yanda suka hukunta Maiwushirya. Ga jawabinsa a kasa: https://www.tiktok.com/@danmutum.1/video/7565931958966979861?_t=ZS-90wzjTDZZRZ&_r=1
Kalli Bidiyo: Ba zai yiyu saurayi ya rika kawo miki Ice cream, Pizza, da sauransu ba ki ce ba zai tabha kiba, ‘yar uwa ki daga mai mayafi haka ya Sumbhacheki>>Inji Fulbe Gombe

Kalli Bidiyo: Ba zai yiyu saurayi ya rika kawo miki Ice cream, Pizza, da sauransu ba ki ce ba zai tabha kiba, ‘yar uwa ki daga mai mayafi haka ya Sumbhacheki>>Inji Fulbe Gombe

Duk Labarai
Wata Matashiya me suna Fulbe Gombe ta yi kira ga 'yan Mata da su rika baiwa Samarinsu dama suna sumbatarsu da koma me suke son yi dasu musamman idan suna musu hidimar saye-saye. Tace maganar da ake cewa wai idan saurayi yayi Alfasha dakw ba zai aureki ba, ba gaskiya bane, kowa da irinsa. Tace ko gidan saurayi ta kama ki bishi, ki bishi ki biya masa bukatarsa, aure na Allah ne shi ke hadawa. Kalli Bidiyon anan: https://www.tiktok.com/@kumoofficial9090/video/7566547155842764039?_t=ZS-90wx57029PE&_r=1
Wahalar da ‘yan Najeriya suka shiga bayan da aka cire tallafin man fetur ba itace abin dubawa ba, Abinda ya kamata ya damemu shine abinda zai faru da ba’a cire tallafin man fetur din ba>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Wahalar da ‘yan Najeriya suka shiga bayan da aka cire tallafin man fetur ba itace abin dubawa ba, Abinda ya kamata ya damemu shine abinda zai faru da ba’a cire tallafin man fetur din ba>>Inji Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II

Duk Labarai
Me martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II ya bayyana cewa dama ba abin mamaki bane dan an samu hauhawar farashin kayan abinci da tsadar rayuwa bayan cire tallafin man fetur. Yace dama hakan dole zata faru. Yace babban abin dubawa shine abinda zai faru da ba'a cire tallafin man fetur din ba. Ya bayyana hakane a wajan wani taro inda jawabinsa na wajan taron ke ta yaduwa a kafafen sadarwa. Yace bashi ake ciyowa ana biyan kudin tallafin sanan akwai kudin ruwa da ake biya akan bashin. Da yake magana kan irin shuwagabannin da ake dasu a Najeriya, yace yana mamakin ace mutum me ilimi amma ya zama da koron siyasa, hakanan yana mamakin shugaba da ba zai saurari suka daga na kusa dashi ba dan ya gyara inda yake da matsala. Sarki Sanusi yace ko da an cire 'yan majalisar Najeriya a...
Hukumar DSS ta kama Wani Dan Jihar Rivers saboda kiran da yakewa Sojoji su yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki a shafinsa na sada zumunta

Hukumar DSS ta kama Wani Dan Jihar Rivers saboda kiran da yakewa Sojoji su yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki a shafinsa na sada zumunta

Duk Labarai
Hukumar DSS ta kama wani mutum me suna Innocent Chukwuma saboda kiran da yake yiwa sojoji su yi juyin Mulki wa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Hukumar ta kamashi ne a Oyigbo dake Fatakwal jihar Rivers. Hukumar ta yi ta bibiyarsa inda ta lura yana yawan kira ga sojoji da su yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu juyin Mulki bosa zargin rashin Adalci.
Gwamnatin Tinubu ta Karbi Harajin Naira Biliyan 625.13 daga hannun ‘yan Najeriya daga watan Janairu zuwa Satumba na 2025

Gwamnatin Tinubu ta Karbi Harajin Naira Biliyan 625.13 daga hannun ‘yan Najeriya daga watan Janairu zuwa Satumba na 2025

Duk Labarai
Rahotanni sun bayyana cewa, Gwamnatin tarayya ta karbi kudin Harajin VAT da suka kai Naira Biliyan 625.13 daga hannun 'yan Najeriya a tsakanin watannin Janairu zuwa Satumba na shakerar da muke ciki. Ga jadawalin abinda aka karba a kowane wata: January: Actual: N771.89bn Budgeted: N625.13bn Overperformed: by 23% February: Actual: N654.46bn Budgeted: N625.13bn Overperformed: by 5% March: Actual: N637.62bn Budgeted: N625.13bn Overperformed: by 2% April: Actual: N642.26bn Budgeted: N625.13bn Overperformed: by 3% May: Actual: N742.82bn Budgeted: N625.13bn Overperformed: by 19% June: Actual: N678.17bn Budgeted: N625.13bn Overperformed: by 8% July: Actual: N687.93bn Budgeted: N625.13bn Overperforme...
A karshe dai an kai matar nan data kai karar rana cewa zafinta yayi yawa ofishin ‘yansanda gidan mahaukata

A karshe dai an kai matar nan data kai karar rana cewa zafinta yayi yawa ofishin ‘yansanda gidan mahaukata

Duk Labarai
A baya hutudole ya kawo muku rahoton wata mata data je ofishin 'yansanda na Panti dake jihar Legaa tace ta kai karar ranane saboda zafin ranar yayi yawa. Gwamnatin jihar Legas tace ta samu rahoto akan matar inda ta je ofishin 'Yansandan ta kama matar. Rahoton yace an kaita gidan mahaukata dan a samu a mata magani ta dawo daidai.
Kalli Bidiyo wani gida a Kano inda me gidan ke baiwa Samari dakuna haya ta dan awanni lokaci suka kai ‘yan matansu suna Aikata Alfasha, itama tana bada kanta da ‘ya’yanta mata

Kalli Bidiyo wani gida a Kano inda me gidan ke baiwa Samari dakuna haya ta dan awanni lokaci suka kai ‘yan matansu suna Aikata Alfasha, itama tana bada kanta da ‘ya’yanta mata

Duk Labarai
Dan fim, Mr. Autane ya bayyana cewa a cikin garin Kano akwai wata mata dake baiwa samari gidanta suna kai 'yan matansu suna aikata alfasha dasu. Yace a wasu lokutan ma matar na bayar da kanta ko 'ya'yanta mata suka ana wannan aika-aika dasu. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda yake mayarwa masu sukar 'yan fim da rashin tarbiyya martani. https://www.tiktok.com/@mr_auta_ne/video/7565512002861354247?_t=ZS-90vfLEOYGMD&_r=1