Kalli Bidiyon: Wani dan Najeriya da ya je kallon wasan AFCON a kasar Morocco na mamakin cewa a karin farko ya ga an dauke wutar lantarki a kasar
Wani dan Najeriya da ya je kasar Morocco kallon wasan AFCON ya bayyana mamakinsa bayan ganin a karon farko an dauke wuta a kasar.
Ya rika ihun cewa a karin farko NEPA sun dauke wuta a kasar ta Morocco.
Wasu dai sun rika bayyana cewa hakan alamar Nasara ce ga Super Eagles.
https://twitter.com/i/status/2010823217187893698








