Gwanin ban Tausai: Kalli Bidiyon yanda kasa ta rufta da mutane a wajan hakar ma’adanai a jihar Naija, Mutane 30 sun mutu
Rahotanni sun gabata cewa, kasa ta rufta da mutane a Galadima Kogo dake karamar hukumar Shiroro ta jihar Naija.
mutane 30 ne suka rasu a lamarin.
Wannan bidiyon faruwar lamarin ne.
https://www.youtube.com/watch?v=PmI9WGNdt2o?si=C7kkcZ4IXjJtImWf
Allah ya jikan musulmi







