Tuesday, December 16
Shadow
Majalisar Dattijai na tantance manyan hafsoshin sojin Najeriya

Majalisar Dattijai na tantance manyan hafsoshin sojin Najeriya

Duk Labarai
Majalisar dattijan Najeriya na aikin tantance manyan hafsoshin sojin ƙasar waɗanda shugaban ƙasar Bola Tinubu ya zaɓo domin jan ragamar ɓangaren tsaro na ƙasar. Manyan hafsohin sojin sun isa harabar majalisar da misalin ƙarfe 10 zuwa 11 na safe. Da farko majalisar ta bayyana cewa za ta gudanar da tantancewar ne a mako mai zuwa, sai dai daga baya ta yanke shawarar matso da tantancewar zuwa yau Laraba Shugaban Majalisar Dattijan Najeriya, a ranar Talata, ya ce akwai buƙatar gaggauta tantance shugabannin tsaron domin ba su damar ci gaba da gudanar da ayyukansu. A ranar 24 ga watan Oktoba ne Shugaba Tinubu ya gudanar da sauye-sauye a jagorancin ɓangaren tsaro na ƙasar, inda aka sauya hafsan hafson ƙasar Christopher Musa da Laftanar-Janar Olufemi Olatubosun Oluyede. Haka nan shug...
Kalli Hotunan ‘Yar Takarar Gwamna a jihar Anambra karkashin Tutar jam’iyyar AAC data jawo cece-kuce sosai

Kalli Hotunan ‘Yar Takarar Gwamna a jihar Anambra karkashin Tutar jam’iyyar AAC data jawo cece-kuce sosai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Chioma Ifemeludike ta bayyana aniyarta ta takarar gwamnan jihar Anambra karkashin jam'iyyar AAC. Tace itace da nasara a wannan zabe. Saidai hotunan yakin neman zaben nata sun jawo cece-kuce inda wasu ke cewa basu dace ba wasu kuma na cewa ba yakin neman zabe ta fito ba wani abu dai take son cimmawa.
Ji yanda aka kama matashi da zargin aikata Alfasha da matar abokin mahaifinsa

Ji yanda aka kama matashi da zargin aikata Alfasha da matar abokin mahaifinsa

Duk Labarai
An kama wasu 'yansanda 3 saboda dukan wani matashi me suna Jacob Sunday dan kimanin shekaru 22. Aun zargeshi ne da yin lalata da matar abokinsu a barikin 'yansanda dake 22 PMF Barracks, Ogudu a jihar Legas. Lamarin ya farune ranar Talata da misalin karfe 6 na yamma. 'Yansandan da aka kama sune Inspector John Alom, Inspector Sunday Adoga, da kuma Inspector Jehovah Usam wadanda duka a barikin suke zaune. Mahaifin matashin sunansa  Inspector Sunday Ochepo kuma an zargeshi ne da yin lalata da matar ASP Audu Richard me suna Sarah Richard Sun yiwa yaron tsirara suka rika dukansa har sai da ya suma, an garzaya dashi zuwa Asibiti inda su kuma aka kamasu.
Mutane 2 sun rigamu gidan gaskiya wasu da dama suka Jhikkata sanadiyyar Rikyichin Limancin masallacin Juma’a a jihar Taraba

Mutane 2 sun rigamu gidan gaskiya wasu da dama suka Jhikkata sanadiyyar Rikyichin Limancin masallacin Juma’a a jihar Taraba

Duk Labarai
Mutane 2 ne suka rasu wasu da dama suka samu raunuka sanadiyyar fadan da ya barke tsakanin musulmai a saboda tababar wanene zai yi limancin masallacin Juma'a na garin Donga dake jihar Taraba. Daily Trust ta ruwaito cewa bayan asarar rayuka da jikkata wasu an kuma tafka asarar dukiya Saidai Tuni an kai jami'an tsaro garin kamar yanda rahoton ya nunar. An yi kokarin jin ta bakin kakakin 'yansandan jihar, ASP Leshen James amma abu yaci tura.
Da Duminsa: Bayan da cece-kuce yayi yawa, Shugaba Tinubu ya fasa yiwa Maryam Sanda Afuwa

Da Duminsa: Bayan da cece-kuce yayi yawa, Shugaba Tinubu ya fasa yiwa Maryam Sanda Afuwa

Duk Labarai
Shugaba Tinubu Ya Cire Sunan Maryam Sanda Cikin Jerin Sunayen Masu Laifi Da Ya Yiwa Afuwa Shugaban Kasar Nijeriya Bola Ahmed Tinubu ya cire sunan Maryam Sanda daga cikin jerin masu laifi da zai yiwa afuwa. Wannan na cikin wani sabon jerin sunayen mutanen da aka rubuta, wanda shugaba Tinubu zai yi wa afuwa, sai dai babu sunan Maryam Sanda a ciki. Me zaku ce ?
Kalli Bidiyon: Wata ‘Yar Kasar Falasdiynawa ta yi ridda ta koma Kirista bayan da a cewarta ta yi mafarki da Annabi Isa(AS)

Kalli Bidiyon: Wata ‘Yar Kasar Falasdiynawa ta yi ridda ta koma Kirista bayan da a cewarta ta yi mafarki da Annabi Isa(AS)

Duk Labarai
Wata Bafalasdinuwa ta yi ridda ta koma Kirista bayan da a cewarta ta yi mafarki da Annabi Isa(AS). Matar dai rahotanni sun ce na daya daga cikin matan mayakan neman 'yancin kasar ta Falasdinu. Kiristoci da yawa ne suka bayyana murna da jin hakan. this page is just all about entertainment, and for a funny video https://www.youtube.com/watch?v=Avl4vRkjbS8
Kalli Bidiyo: Qaruwanchin da nace zan tafi na fasa>> Inji Maiwushirya bayan da aka tara masa kudi sama da Dubu dari hudu

Kalli Bidiyo: Qaruwanchin da nace zan tafi na fasa>> Inji Maiwushirya bayan da aka tara masa kudi sama da Dubu dari hudu

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Idris Maiwushirya ya bayyana cewa, ya fasa Tafiya Karuwancin da yace zai yi zuwa legas. Ya bayyana hakane bayan da G-fresh ya dorashi a Live dinsa aka tara masa kudade sannan aka bashi shawarwari kan matakan da yace zai dauka. Maiwushirya dai ya nuna bacin ransa bayan kamun da aka masa game da Bidiyon da ya rika yi da 'yarguda. https://www.tiktok.com/@maiwushiryabackup/video/7566218512155397383?_t=ZS-90x1LBMn4BF&_r=1
Kalli Bidiyon: Bana yayi kira ga Hisbah da Abba El-Mustapha su kama Rarara su hukuntashi saboda Bidiyon daya nuna Rarara din yana taba Khugun wata Amarya

Kalli Bidiyon: Bana yayi kira ga Hisbah da Abba El-Mustapha su kama Rarara su hukuntashi saboda Bidiyon daya nuna Rarara din yana taba Khugun wata Amarya

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Bana ya fito ya wallafa wani Bidiyo inda ya yi zargin cewa, Rarara ya taba khugun Wata Amarya. Bana yace dan haka idan dai da Adalci, ya kamata Hukumar Hisbah da Abba El-Mustapha su fito su kama Rarara su hukuntashi kamar yanda suka hukunta Maiwushirya. Ga jawabinsa a kasa: https://www.tiktok.com/@danmutum.1/video/7565931958966979861?_t=ZS-90wzjTDZZRZ&_r=1
Kalli Bidiyo: Ba zai yiyu saurayi ya rika kawo miki Ice cream, Pizza, da sauransu ba ki ce ba zai tabha kiba, ‘yar uwa ki daga mai mayafi haka ya Sumbhacheki>>Inji Fulbe Gombe

Kalli Bidiyo: Ba zai yiyu saurayi ya rika kawo miki Ice cream, Pizza, da sauransu ba ki ce ba zai tabha kiba, ‘yar uwa ki daga mai mayafi haka ya Sumbhacheki>>Inji Fulbe Gombe

Duk Labarai
Wata Matashiya me suna Fulbe Gombe ta yi kira ga 'yan Mata da su rika baiwa Samarinsu dama suna sumbatarsu da koma me suke son yi dasu musamman idan suna musu hidimar saye-saye. Tace maganar da ake cewa wai idan saurayi yayi Alfasha dakw ba zai aureki ba, ba gaskiya bane, kowa da irinsa. Tace ko gidan saurayi ta kama ki bishi, ki bishi ki biya masa bukatarsa, aure na Allah ne shi ke hadawa. Kalli Bidiyon anan: https://www.tiktok.com/@kumoofficial9090/video/7566547155842764039?_t=ZS-90wx57029PE&_r=1