
Shahararrun masu fadakarwa akan addini a kafafen sada zumunta suna ta Allah wadai da wasu ‘yan Shi’a da suka yi fim suka saka cewa wai hadda Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) a ciki.
Fim din dai sun yi shine akan Ranar Ashura.
Da yawan masu fadakarwar sun bayyana cewa wannan batanci ne ga janabin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)