Friday, January 16
Shadow

Tinubu Mala’ikane wanda Allah ya turo ya gyara Najeriya>>Inji Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello

Tsohon Gwamnan jihar Kogi, Yahya Bello ya bayyana cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Mala’ikane wanda Allah ya aiko ya gyara Najeriya.

Ya bayyana hakane a wajan yakin neman zaben sake zaben gwamnan jihar Kogi, Usman Ododo da Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu.

Yahya Bello yace Allah ba zai aiko da mala’ika daga sama ya gyara Najeriya ba dan haka Shugaba Tinubu ne mala’ikan.

EFCC dai na binciken Yahya Bello kan zargin satar Naira Biliyan 80.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Yanda wata sabuwar Dirama ta sake faruwa tsakanin Sanata Natasha Akpoti da Kakakin majalisa, Godswill Akpabio a zauren majalisar

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *