Friday, July 17
Shadow

Tinubu ne ke daukar nauyin rikicin dake faruwa a jam’iyyar mu ta Labour party>>Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour party, Peter Obi ya bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne ke da alhakin rikicin dake faruwa a cikin jam’iyyar su.

Obi ya bayyana hakane a yayin da ake masa tambayoyi a gidan Talabijin na Arise TV inda yace yana da tabbacin Gwamnatin tarayya ce ta dauki nauyin rikicin dake faruwa a jam’iyyar.

Ya bayyana cewa, suna son yada rikici a cikin jam’iyyar ta Labour Party.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Nima ga dana da Kachiya aka Haifeshi, Dan haka, Malam Lawal Triumph yayi daidai, Haihuwar mutum da Kachiya ba Karama bace>>Inji Malam Abdulhamid Dahir

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *