Friday, December 5
Shadow

TIRƘASHI: Ba zan goyi bayan Tinubu ba idan ya sauke Shettima – Sheikh Jingir

TIRƘASHI: Ba zan goyi bayan Tinubu ba idan ya sauke Shettima – Sheikh Jingir.

Fitaccen Malamin Addinin Musulunci a Nijeriya Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya ce ba zai goyi bayan Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a zaɓen 2027 ba, idan har Tinubu ya sauya mataimakinsa, Kashim Shettima.

Jingir ya bayyana cewa matsayar shi ita ce goyon baya ga Tinubu–Shettima ne kawai. Idan Tinubu ya yanke shawarar sauya Shettima da wani daga cikin mataimakinsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Tun da dai Malam Lawal Triumph an ce ya kawo hujjar kalamansa ya kasa kawowa, to muna jira mu gani za'a kaishi kotu kamar yanda akawa Abdul Jabbar?>>Inji Abdulfatahi Sani Tijjani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *