Thursday, February 5
Shadow

Trump ya saka mu gaba >>Akpabio ya koka a lokacin tantance Janar Christopher Musa

Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya koka da cewa, Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya matsa musu.

Ya bayyana hakane yayin tantance Janar Christopher Musa a matsayin sabon Ministan tsaron Najeriya.

Ya fadi cewa ya kamata a tambayi Janar Christopher Musa wane irin martani zai baiwa Shugaban Amurkar.

Akpabio ya bayyana hakane yayin da aka bukaci cewa a kyale janar Christopher Musa ya wuce ba tare da an masa tambayoyi ba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda wani yaje dakin ka'aba yayi Addu'ar cewa 2027 Allah ya karya Bola Ahmad Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *