Thursday, March 5
Shadow

Tsohon shugaban kasar Iran, Ahmadinajad ya shiga neman takarar shugabancin kasar

Tsohon shugaban kasar Iran, Ahmadinajad ya shiga cikin masu neman takarar shugabancin kasar.

Hakan ya bayyana ne bayan da tsohon shugaban kasar, Ebrahim Raisi ya rasu a hadarin jirgin sama.

Ana sa ran cikin kwanaki 50 bayan rasuwar Raisi ne Iran zata samu sabon shugaban kasa me cikakken iko.

Karanta Wannan  Yadda Aka Rantsar Da Sabon Shugaban Jam'iyyar APC A Gaban Ganduje

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *