Wednesday, February 5
Shadow

Tsohon shugaban kasar Iran, Ahmadinajad ya shiga neman takarar shugabancin kasar

Tsohon shugaban kasar Iran, Ahmadinajad ya shiga cikin masu neman takarar shugabancin kasar.

Hakan ya bayyana ne bayan da tsohon shugaban kasar, Ebrahim Raisi ya rasu a hadarin jirgin sama.

Ana sa ran cikin kwanaki 50 bayan rasuwar Raisi ne Iran zata samu sabon shugaban kasa me cikakken iko.

Karanta Wannan  YANZU-YANZU: Rundunar yan sandan Najeriya na neman wani bátưré ruwa a jallo bayan ta bakaɗo yana kitsa yadda za a yiwa Tinubu júyíɲ mulkí

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *