
Farfesa Isa Ali Pantami ya yi Allah wadai da kalaman cewa babu dattawa a Arewa.
Ya bayyana hakane a wajan wani Taro inda Bidiyon lamarin ya karade kafafen sada zumunta.
Yace wannan magana ce mara kan gado inda yace ta yaya za’a kalli Miliyan mutanen Arewa ace babu dattawa a ciki?