Thursday, September 10
Shadow

Wani gurin Ibada ya bayyana a Legas inda musulmai da kirista ke zuwa suna ibada tare

Wani guri da ake kira da Jehova Allah a Legas ya bayyana

inda musulmai da Kiristoci ke haduwa su yi Ibada.

Gurin ana karatun Qur’ani a cikin sa sannan ana wakewake da addu’a irin ta Kiristanci.

Lamarin ya baiwa mutane mamaki sosai musamman ganin yanda ba kasafai aka cika samun irin wannan hadaka ba a kasarnan.

Rahoton jaridar Punchng yace an gina wajan ne shekaru 12 da suka gabata dan samar da hadin kai tsakanin musulmai da kirista.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo Ina baiwa shugaba Tinubu shawarar ya roki Trumo ya dakata kada ya kawo Khari Najeriya ya bashi kwanaki 100 sojojin mu su kara kaimi>>Inji Fasto Adebayo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *