Friday, June 26
Shadow

Wani gurin Ibada ya bayyana a Legas inda musulmai da kirista ke zuwa suna ibada tare

Wani guri da ake kira da Jehova Allah a Legas ya bayyana

inda musulmai da Kiristoci ke haduwa su yi Ibada.

Gurin ana karatun Qur’ani a cikin sa sannan ana wakewake da addu’a irin ta Kiristanci.

Lamarin ya baiwa mutane mamaki sosai musamman ganin yanda ba kasafai aka cika samun irin wannan hadaka ba a kasarnan.

Rahoton jaridar Punchng yace an gina wajan ne shekaru 12 da suka gabata dan samar da hadin kai tsakanin musulmai da kirista.

Karanta Wannan  Sanata Natasha ta taba bani labari game da haduwarta da Sanata Akpabio a dakin Otal, saidai na mata gyara inda nace mata a ofis ake haduwa a yi aiki ba a otal ba>>Sanata Kingibe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *