
Wata mata me tsatstsauran ra’ayi me suna Valentina Gomez ta nemi a hana Addinin Islama a cikin jihar Texas.
Ta bayyana hakane a yayin da ta je wajan wani taron musulmai ta afka musu da zagi da cin zarafi.
Dama dai matar ta yi suna sosai wajan rashin kunya da nuna kiyayya ga Addinin Musulunci.
Saidai da yawan Amurkawan basu yadda da wannan ra’ayin nata ba.