
Wasu rahotanni sun bayyana a kafafen sada zumunta inda ake zargin cewa ana cire mutane daga WhatsApp group na jam’iyyar NDC.
Wasu dai sun yi zargin cewa da ka yi tambayar da batawa masu kula da group din dadi ba sai a gogeka.
Hakanan wasu sun yi zargin cewa ana cire wadanda ba Inyamurai ba daga group din.