Saturday, May 9
Shadow

Wata Sabuwa: Ana cire Hausawa daga WhatsApp group na jam’iyyar NDC inda ake cewa jam’iyyar Inyamurai ce

Wasu rahotanni sun bayyana a kafafen sada zumunta inda ake zargin cewa ana cire mutane daga WhatsApp group na jam’iyyar NDC.

Wasu dai sun yi zargin cewa da ka yi tambayar da batawa masu kula da group din dadi ba sai a gogeka.

Hakanan wasu sun yi zargin cewa ana cire wadanda ba Inyamurai ba daga group din.

Karanta Wannan  Kalli Yanda matan da ake zargin an baiwa kudi dan su fito tarbar shugaba Tinubu a Kaduna ke kulle fuskokinsu basu son kyamara ta daukesu hoto

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *