Thursday, May 8
Shadow

Ya kamata a wayar da kan Mutane: Irin yanda yawan mutane ke karuwa a Najeriya na damuna>>Shugaba Buhari

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, irin yanda yawan mutane ke karuwa a Najeriya lamarin na damunshi.

Ya bayar da shawarar cewa, ya kamata a wayar da kawunan mutane game da hakan.

Shugaban ya bayyana hakane bayan kammala sallar Idi a jiya, Lahadi.

Ya kuma bayyana farin cikinsa kan yanda mutane da yawa suka rungumi harkar Noma.

Shugaban yace nasarar kasa ta dogara ne akan zamun shuwagabanni masu nasara akai-akai.

Karanta Wannan  Tsohon Ministan Sadarwa Da Tattalin Arzikin Zamani, Professor Isa Ali Pantami Ya Ziyarci Tsohan Shugaban Kasa, Muhammadu Buhari A Gidansa Dake Daura, Jihar Katsina Yau Alhamis

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *