Monday, December 15
Shadow

‘Yansanda a jihar Anambra sun kashe daya daga cikin ‘yan IPOB da suka tursasa mutane su zauna a gida

‘Yansanda sun kashe daya daga cikin masu tursasawa mutane zama a gida.

An yi bata kashine tsakanin ‘yansandan da mutanen wanda aka kashe daya, sauran suka tsere.

Hukumar ‘yansandan tace lamarin ya farune ranar 30 ga watan Mayu.

Kuma ta kwace Bindiga kirar gida daga hannun daya daga cikin ‘yan ta’addan inda sauran suka tsere, kamar yanda kakakin ‘yansandan jihar, SP Tochukwu Ikenga ya tabbatar.

Karanta Wannan  Idan har yau, Kwanaki 3 bayan shugaban kasa yayi dokar sabon taken Najeriya baka iya rerashi ba, kai me laifine kana cin amanar kasa, kuma idan aka kamaka zaka dandana kudarka>>Hukumar 'Yansanda

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *