Thursday, May 29
Shadow

Yanzu dole zamu sa ido akanka tunda kana barzanar kwace mana mulki>>Gwamnatin Tinubu ga El-Rufai bayan da ya canja Jam’iyya daga APC zuwa SDP

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa zata saka ido akan Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai bayan da ya canja Jam’iyya daga APC zuwa SDP.

Gwamnatin ta bayyana hakane ta bakin me baiwa shugaban kasar shawara kan yada labarai, Daniel Bwala.

Bwala yace basu da matsala da El-Rufai akan canja Jam’iyya.

Amma barazanar da yake musu ta cewa, zai hada kan ‘yan adawa dan su taru su hana APC cin mulki a shekarar 2027 yasa dole su saka ido akansa.

El-Rufai yace banbancinsu da APC abu ne wanda ba zai taba sa su sami jituwa ba shiyasa ya fice daga Jam’iyyar.

Karanta Wannan  TIRƘASHI: Saboda masifa da sa ido irin na mutane sai da suka gano cewa Rarara kwance ya baiwa yayansa rigar da ya saka ranar bikinsa.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *