Wednesday, March 18
Shadow

YANZU-YANZU :Hussaina matar Seaman Abbas ta ce yanzu basa tare da mijinta Seaman Abbas

Ba sakinta ya yi ba amma wulakanci da hantara da cin mutuncin da take zargin yake mata shi da danginsa da yan garinsu abun yayi yawa, kuma duk suna yi mata cin mutuncin ne saboda zargin an bata gudunmawar Naira milyan N20 daga Berekete Family. Tace kuma ba gaskiya bane ba a bata ko sisi ba.

Yanzu dai haka bayan sun fatattako ta daga gidan mijin tana cen tana fama da rashin lafiya har ma ta roki a taya ta da addu’a…

Abun lura shine Seaman Abbas ya ji sauki, yana cikin hayyacinsa, ya dawo lafiyarsa lau

Karanta Wannan  Aikin Ofis yayi karanci a kasar China, Matasa masu digiri na biyu dana uku watau Masters da PhD sun koma tuka motocin haya da aiki da gidajen abinci da sauran sana'o'in hannu dan dogaro da kai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *