Tuesday, February 24
Shadow

YANZU-YANZU: Jam’iyyar SDP ta fitar da sanarwar cewa ta gano Gwamnatin APC na shirin kama Malam Nasiru El-Rufai

Jam’iyyar SDP ta fitar da sanarwar cewa ta gano Gwamnatin APC na shirin kama Malam Nasiru El-Rufai

Wannan dai ya faru ne sakamakon yadda jama’a ke dafifi suna ficewa daga APC.

SDP ta ce ana son a kama El-Rufai da wasu jiga-jigan jam’iyyar ne domin tsorata jama’a su daina ficewa daga APC

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Labarin yanda wani gari a Katsina suka dauke iyalan Tshàgyèràn Dhàjì bayan da suka yi Ghàrkùwà da 'yan uwansu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *