
Jam’iyyar SDP ta fitar da sanarwar cewa ta gano Gwamnatin APC na shirin kama Malam Nasiru El-Rufai
Wannan dai ya faru ne sakamakon yadda jama’a ke dafifi suna ficewa daga APC.
SDP ta ce ana son a kama El-Rufai da wasu jiga-jigan jam’iyyar ne domin tsorata jama’a su daina ficewa daga APC
Me zaku ce?