Sunday, May 25
Shadow

‘Yar Haya ta fasawa me gida kai bayan da ya bata notice na tashi

Wata mata dake zaune a gidan haya ta fasawa me gida kai bayan da ya bata notice ta tashi daga gidansa.

Me gidan wanda matashine kuma marayane ya bukaci matar ta tashi.

Lamarin ya farune a garin Umugbabe Ovoko dake karamar hukumar Igbo-Eze ta jihar Enugu.

Wani dan jarida daga jihar ne me suna, Chijinkem Ugwuanyi ya bayyana hakan inda yace tuni jami’an ‘yansansa sun kama matar da ‘ya’yanta 2.

Karanta Wannan  Ana zargin Seyi Tinubu, shugaban NTA da kuma ministan matasa ne suka yi garkuwa da shugaban daliban Najeriya na NANS suka sa aka bashi kashi saboda yaki karbar cin hancin miliyan 100 ya koma APC, yace APC bata yi abin azo a gani ba da zai sa ya mara mata baya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *