Friday, December 5
Shadow

‘Yar Najeriya data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo a mashin din bayan kwashe kwanaki 72

‘Yar Najeriya kuma ma’aikaciyar Kwastam, Akpevwe Ogboru data tafi kasar Belgium a mashin ta dawo Najeriya bayan kwashe kwanaki 72.

Bayan dawowarta ta samu kyakkyawar tarba a hannun abokan aikinta.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Malaman Izala da yawa na ta Murnar irin cikawar da Sheikh Dahiru Usman Bauchi yayi, Ana karanta masa Diwani, Yayin da Anisee kuma yace Shehi Bai cika da kalmar Shahada ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *