Tuesday, May 13
Shadow

Yau Sule Lamido Ke Cika Shekaru 76 Da Haihuwa

Yau Juma’a, 30 ga watan Augusta 2024, jigo a jam’iyyar PDP, kuma jagoran ta a Jihar Jigawa Alhaji Dr. Sule Lamido CON, yake cika shekaru 76 a duniya.

Ya samu nasarori da yawa, ya kuma samar da yawa, daga ciki shine maida jihar Jigawa Birni, da kuma yadda ya kula da ayyukan raya jihar, tattalin arziki, tsaro, kawo hadin kai da kuma zumunci.

Allah Ya k’ara masa lafiya da nisan kwana.

Daga Hon Saleh Shehu Hadejia

Karanta Wannan  Hoto: An kama matar aure, Balkisu Sulaiman da yaron mijinta ya mata ciki bayan ta haihu ta yadda dan a kwata

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *