Kalli Bidiyon: Yanda Sowore suka tayar da hankula a Abuja, suna kiran a saki Dan jarida da aka kama saboda ya fallasa cewa ba’a baiwa sojojin Najeriya isashshen Abinci
Dan gwagwar maya kuma mawallafin jaridar Sahara reporters, Omoyele Sowore ya shiga gaba inda aka gudanar da zanga-zangar neman a saki wani dan jarida daya wallafa cewa ba'a baiwa sojojin Najeriya isashshen Abinci.
https://twitter.com/i/status/2051286202599256415
Dan jaridar Me suna Justice Crack an kamashi ne inda DSS da sojoji suke rike dashi.
Saidai matasan kudu sun fito inda suke neman sai an sakeshi.








