Saturday, April 18
Shadow
Kalli Bidiyon: Tauraruwar fina-finan Hausa, Fiddausi Yahya da ya dauki hankula

Kalli Bidiyon: Tauraruwar fina-finan Hausa, Fiddausi Yahya da ya dauki hankula

Duk Labarai
Wannan wani Bidiyo Tauraruwar fina-finan Hausa, Fiddausi Yahya ne dake ta yawo a kafafen sada zumunta. An ganta a wata kalar shiga i da mutane da yawa ke cewa bata dace ba. Wasu masoyanta kuma sun rika bayyana cewa, AI ne. https://www.tiktok.com/@voice_of_k40/video/7629125692801682708?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=7629125692801682708&source=h5_m&timestamp=1776420710&user_id=7483197776647635989&sec_user_id=MS4wLjABAAAAN7fVbcc0mzRzgIxdVwTekj-Bzgfq381B8aILPWs15fqP6aFNZ5GwIpbLEwMTYvVW&item_author_type=2&social_share_type=0&utm_source=copy&utm_campaign=client_share&utm_medium=android&share_iid=7625183675001341712&share_link_id=fcc70fdb-731e-4c9b-b7d5-ad5f3ea9960...
Kalli Bidiyon: Masu cewa, in je in wa Peter Obi mataimaki, ba zai yiyu ba saboda komai na fishi, Nafishi ilimi, nafishi shekaru, na fishi rike mukaman Gwamnati>>Inji Kwankwaso

Kalli Bidiyon: Masu cewa, in je in wa Peter Obi mataimaki, ba zai yiyu ba saboda komai na fishi, Nafishi ilimi, nafishi shekaru, na fishi rike mukaman Gwamnati>>Inji Kwankwaso

Duk Labarai
Wani Bidiyo Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso nata yawo a kafafen sada zumunta inda aka ga yana magana akan cewa yayiwa Peter Obi mataimaki. Kwankwaso yace yafi Peter Obi komai daga ilimi, Shekaru, da rike mukaman Gwamnati da sauransu. https://twitter.com/i/status/2044785946210537481
Kalli Bidiyon: Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya sakawa wanda zai gajeshi, Sanata Wadada sunan Muje Maha

Kalli Bidiyon: Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa ya sakawa wanda zai gajeshi, Sanata Wadada sunan Muje Maha

Duk Labarai
Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya bayyana sanata Aliyu Wadada a matsayin wanda zai gajeshi. Saidai abinda yafi daukar hankali shine Gwamna Abdullahi ya bayyana sanata Wadada da cewa, Muje Maha ne. Hakan yasa wasu ke fassara cewa watau kawai rakumi da akalane kenan. https://twitter.com/i/status/2044820406792532044
Kalli Bidiyon yanda mutanen gari suka daka wawa a wajan taron yakin neman zaben shugaba Tinubu a jihar Bayelsa

Kalli Bidiyon yanda mutanen gari suka daka wawa a wajan taron yakin neman zaben shugaba Tinubu a jihar Bayelsa

Duk Labarai
Bidiyon ya bayyana kan yanda mutane suka daka wawar fastoci da katakan da aka yi amfani dasu a wajan taron yakin neman zaben shugaba Tinubu a jihar Bayelsa. Bidiyon da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka ga mata da maza na wawar fastocin da katakan kowa yana daukar nasa. Lamarin ya jawo zazzafar muhawara. https://twitter.com/i/status/2044737240698351839
Kotu ta bukaci a nemo mata Tsohuwar ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouk Ruwa a jallo, saboda ta ki zuwa kotu wajan da ake Shari’ar ta ta zarginta da satar dala Miliyan $1.3 da Naira Miliyan 746.6

Kotu ta bukaci a nemo mata Tsohuwar ministar Jinkai, Sadiya Umar Farouk Ruwa a jallo, saboda ta ki zuwa kotu wajan da ake Shari’ar ta ta zarginta da satar dala Miliyan $1.3 da Naira Miliyan 746.6

Duk Labarai
A zaman kotun dake Abuja da aka yi a yau, Alhamis 16 ga watan Afrilu na ci gaba da shari'ar tsohuwar ministar Jinkai, Sadiya Umat Frouk. Sadiya da dayan wanda ake zargin me suna Bashir Nura Alkali wanda shine babban sakatare a ma'aikatar basu samu halarta ba. Na ukunsu, Sani Nafiu Mohammed ne kadai ya samu halartar zaman kotun. Dan hakane kotun tace a kamosu duk inda suke. Ana dai zarginsu ne da sama da fadi da wasu rarar kudade na dala Miliyan $1.3 wanda ya kamata a ce an mayar da kudaden asusun gwamnati amma sai suka saka a aljihunsu. Sannan akwai wasu kudaden suma da suka kai Naira N746,574,303 da ake zarginsu da sacewa. Jimulla ana musu zarge-zarge guda 21. Ita dai Sadiya ta bayyana cewa ta je neman lafiya ne kasar Saudiyya shiyasa aka jita shiru.