Thursday, February 5
Shadow

Kotu Ta Bada Umarnin A Janye Dakatarwar Da Majalisa Ta Yi Sanata Natasha

Babbar kotun tarayya da ke Abuja ta yi watsi da umarnin dakatarwar da majalisar dattawa ta yi wa Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan.

Mai shari’a Obiora Egwuatu ya soke hukuncin ne a ranar Laraba bayan da ya yi la’akari da hujjojin ɓangarorin biyu a ƙarar.

Me zaku ce?

Karanta Wannan  Har Majalisa Sanata Natasha Akpoti ta zo mana da Mijinta suka sumbaci juna, su rasa inda zasu je su yi hakan sai a gaban mu, Tana zargin Sanata Godswill Akpabio da nemanta ne kawai dan daukar hankalin mutane>>Inji Majalisar Dattijai

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *