Friday, December 5
Shadow

Da ace Tinubu na da wayau, da ba zai tsaya takarar shugaban kasa ba a 2027 dan kuwa faduwa zai yi>>Inji Datti Ahmad

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar Labour party, Datti Ahamad ya bayyana cewa, da dai ace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu na da wayau, da ya hakura da tsayawa takarar shugaban kasa a shekarar 2027.

Ya bayyan hakane a hirar da aka yi dashi a Arise TV inda yace dukkan alamu sun bayyana cewa, jam’iyyar APC faduwa zata yi.

Yace kuma shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba zai cikawa ‘yan Najeriya alkawuran da ya dauka ba.

Yace Buhari bai cika alkawuran da ya dauka ba saboda APC makaryaciyar jam’iyya ce.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Tsohon da aka ruwaitoshi yana cewa shine ya gina kabarin Shugaba Buhari, a yanzu ya fito ya ce karya yake bashine ya gina kabarin ba, saidai an zargi cewa tursasashi aka yi ya fadi hakan bayan da yace ba'a biyashi kudin ginin kabarin da yayi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *