Friday, December 12
Shadow

Katsinawa sun nishadantar dani sosai, ji na yi kamar a garin mu nake>>Shugaban kasa, Bola Ahmad

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, Katsinawa sun Nishadantar dashi sosai a ziyarar da ya kai jihar.

Tinubu ya bayyana hakane bayan da mawaka ciki hadda Rarara suka wakeshi da yaren Yarbanci.

Ya jinjinawa mawakan inda a wasu lokutan aka hangoshi yana rausayawa.

Karanta Wannan  Wallahi Ban taba sanin namiji ba, kuma za'a iya gwadawa a gani, mijin aure nake nema>>Budurwa 'yar shekaru 46 da bata taba aure ba ta koka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *