Thursday, February 5
Shadow

Yadda Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya dakatar da tawagarsa har sai da yara ‘yan Makaranta suka gama wucewa a hanya

Yadda Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya dakatar da tawagarsa har sai da yara ‘yan Makaranta suka gama wucewa a hanya.

Wannan ya faru a hanyarsa ta koma wa gida, bayan ya halarci daurin auren ‘yar gwamnan jihar Katsina, A’isha Dikko Umar Radda.

Karanta Wannan  Ba kamar yanda ake cewa mun Kàshè 'yan sa kai da yawa ba a Zamfara, Guda biyu ne kawai suka mùtù bayan jirgin saman mu yayi kuskuren jefa musu Bàm da tunanin cewa 'yan Bìndìgà ne>>Hukumar Sojojin Najeriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *