Monday, March 9
Shadow

Yadda Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya dakatar da tawagarsa har sai da yara ‘yan Makaranta suka gama wucewa a hanya

Yadda Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya dakatar da tawagarsa har sai da yara ‘yan Makaranta suka gama wucewa a hanya.

Wannan ya faru a hanyarsa ta koma wa gida, bayan ya halarci daurin auren ‘yar gwamnan jihar Katsina, A’isha Dikko Umar Radda.

Karanta Wannan  Ba su El-Rufai bane ya kamata ace suna yakin nemawa talakawa hakkokinsu ba, saboda mayunwatane da an basu abinda suke so zasu koma gidan jiya>>Sowore

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *