Friday, December 5
Shadow

Ana rade-radin Sanata Binani ta sayi ginin da sakatariyar jam’iyyar APC take a jihar Adamawa ta basu sati daya su tashi su bata guri

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Ana yada rade-radin cewa, Sanata A’ishatu Binani ta sayi ginin da Sakatariyar APC dake Adamawa inda ta baiwa jam’iyyar sati daya a tashi a bata gininta.

Saidai Sanata Binani bata tabbatar ko musanta wannan rahoto ba zuwa yanzu

Karanta Wannan  An Samu Wasu Marasà Tausayì Sun Jefa Wannan Dattìjò Cikin Zulumi, Inda Aka Biyo Dare Aka Kwashe Masa Kan Kekunan Dinkin Da Yake Lallaba Rayuwarsa Da Su

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *