Friday, December 5
Shadow

Gwamna Zulum ya kai ziyara Garin Marte dake fama da hàrè-hàrèn masu ikirarin Jìhàdì

Gwamnan Zulum ya isa garin Marte garin da ‘yan ta’adan BH suka kai mummunan hari kwanan nan, inda Gwamnan zai kwana a can tare da tawagarshi.

Muna Addu’ar Allah ya kawo mana karshen wannan musifan da ta addabi yankinmu na Arewa dama kasarmu Najeriya.

Karanta Wannan  Wannan Baiwar Allah Mai Suna Aisha Isa Muh'd Ta Rasu A Sanadiyyar Haihuwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *