Thursday, February 5
Shadow

Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun ranar Dimokradiyya, 12 ga watan Yuni

Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar Alhamis, 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu saboda tunawa da ranar Dimokradiyya

Babban sakatare a ma’aikatar, Dr Magdalene Ajani ne ya sanar da hakan a madadin gwamnatin tarayya.

Ya taya ‘yan Najeriya murnar cika shekaru 26 da mulkin Dimokradiyya

Yace wannan ranace me matukar muhimmanci ga ‘yan Najeriya.

Karanta Wannan  Sadiya Haruna ta kara aure, ji bayani dalla-dalla kan wa ta aura, shin ta ma yi idda, sannan a ina aka daura auren?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *