Tuesday, February 3
Shadow

Karka Saurari masu zaginka, Ana samun canji na Alheri sosai a kasarnan>>Sanata Godswill Akpabio ya gayawa shugaba Tinubu

Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ya bayyanawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu cewa ya daina sauraren masu zaginsa.

Yace ana samun canji sosai kuma na Alheri sanadiyyar salon mulkinsa.

Ya bayyana hakane a jawabin da yayi a wajan taron kaddamar da gyaran da akawa babban dakin taro na Abuja.

Akpabio yace ko da mutane naso ko basa so, majalisar tarayya tana Alfahari dashi.

Karanta Wannan  Hukumar Shirya fina-finai ta Najeriya ta yi martani yayin da ake rade-radin Ali Nuhu ya rigamu gidan gaskiya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *